Sabon Farashin Man Fetur
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya yi waje da Heineken Lokpobiri daga kan mukaminsa.
Kalaman shugaban kasar Amurka, Joe Biden na yiwuwar kai hari kan matatun man Iran da yakin da ke gudana a gabas ta tsakiya ya fara shafar ma fetur.
Ministan makamashi na kasa, Adebayo Adelabu ya ce nan gaba kadan yan kasar nan za su samu saukin farashin wutar lantarki saboda ayyukan da gwamnatin tarayya ke yi.
A rahoton nan, Ministan kasafi da tsare-tsare, Atiku Bagudu ya kare manufoffin tattalin arzikin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu duk da koken yan Najeriya.
Wadanda suka shirya zanga-zangar 1 ga watan Oktoba sun sanar da 'yan sanda cewa za su yi gamgamin a Eagle Square a Abuja da kuma gadar Ikeja a birnin Legas.
Manyan ‘yan kasuwa sun yi tsokaci kan yiwuwar faduwar farashin man fetur biyo bayan saukar kudin sauke mai sakamakon faduwar farashin danyen mai a duniya.
A watan nan aka fara tace danyen mai a matatar Dangote bayan shekaru ana jira. Za a ji abin da ya sa litar fetur ba ta da araha alhali ana samun fetur a matatar.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya magantu kan dambarwar da ke faruwa tsakanin kamfanin mai na NNPCL da kuma matatar man Aliko Dangote a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta taimaki akalla mutane miliyan 20 a kasar nan ta tsare-tsaren da ta fitar don saukaka wahalar rayuwa ta hanyar tura masu kudi.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari