Sabon Farashin Man Fetur
Karamin Ministan tama da karafa, Uba Maigari ya bayyana irin kokarin da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ke yi na magance matsalolin da ke addabar kasar nan.
A daidai lokacin da yan kasar nan ke kokawa da karin farashin fetur, yanzu haka an samu karin farashin gas din girki a wasu jihohin, musamman na Kudancin kasar nan.
Masu kasuwancin man fetur za su zauna da matatar Dangote domin tattauna farashin da matatar za ta sayar masu da fetur. Za a yi zaman a makon nan.
Kungiyar lauyoyin Najeriya (NBA) da ta likitocin Kudu-maso-Gabas (FOSAD) sun bukaci gwamnatin tarayya ta warware matakin da NNPCL ta dauka na kara kudin fetur.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta fusata da kalaman tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi da kokarin tunzura jama'a, inda ta ce ba shi da kishin kasa.
Gwamnatin Bola Tinubu na cigaba da shan suka kan karin kudin fetur da aka yi. An bukaci shugaba BolaTinubu ya rage kudin fetur domin saukakawa talakan Najeriya.
A wannan rahoton, za ku ji shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya tofa albarkacin bakinsa kan karin farashin man fetur da kamfanin NNPCL ya yi a makon nan.
A wannan labarin za ku ji yadda rashin samun fahimtar juna tsakanin kamfanin mai na kasa (NNPCL) da dillalan man fetur zai iya jawo sabuwar matsala kan samuwar mai.
A wannan labarin, za ku ji tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya sa wa shugaban kasa Bola Tinubu lakabin 'TPain' bayan an samu karin farashin fetur.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari