Sabon Farashin Man Fetur
Kamfanin man fetur na Najeriya (NNPCL) ya fito ya nesanta kansa daga zargin shigo da gurbataccen man fetur zuwa cikin kasar nan daga kasashen waje.
Rahotanni sun bayyana cewa jiragen ruwa dauke da jimillar lita miliyan 101.9 na man fetur sun iso Najeriya. Hukumar NPA ta yi karin bayani kan sauke kayan.
Kungiyar yan kasuwar man fetur ta Petroleum Products Retail Outlets Owners Association of Nigeria (PETROAN) ta ce za ta ci gaba da sayo fetur a kasashen waje.
Kimanin ’yan kasuwar mai hudu ne suka kashe Naira biliyan 833.49 wajen shigo da mai a cikin watanni tara na farkon shekarar 2024. Sun samu riba mai gwabin gaske.
Matatar Dangote ta yi ƙarin haske kan farashin da take sayarwa 'yan kasuwa man fetur din da ta tace. Ta ce farashinta yafi wanda ake shigowa da shi arha.
An bayyana zargin cewa, matatar man Dangote ta zuba tsada kan man da take tacewa a cikin Najeriya duk da hango kawowa al'ummar Najeriya cikin wannan lokacin.
Ana so Gwamna ya canza sunan sabuwan jamiar da za'a bude ta Khadija University, Majia zuwa sunan ranar da gobarar nan ya faru domin tunawa na har abada.
Kungiyar ƴan kasuwar mai masu zaman kansu IPMAN ta bayyana cewa dillalai na tsallake matatar Ɗangote ne saboda akwai wuraren da suka fi ta arhar man fetur.
Akwai matatu a kasahen duniyan da yanzu babu tamkarsu wajen tace danyen mai. Dangote ya na cikin matatun mai mafi girma da ake ji da su a kasashen duniya.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari