Sabon Farashin Man Fetur
Shugaban kungiyar TUC, Festus Osifo ya roki gwamnatin tarayya da ta dawo da farashin man fetur kamar yadda yake a watan Yunin 2023, kusan N450 kan kowace lita.
Kungiyar IPMAN ta ce ‘yan kungiyarta sun biya kudin fetur ne tun kafin karin farashin man da aka yi a baya-bayan nan. Ta nemi NNPCL ya dawo mata da kudinta.
Shugaban PETROAN, Billy Gillis-Harris, ya ce lokaci ya yi da Dangote zai ba da damar tattaunawa kai tsaye ga dillalai da sauran masu ruwa da tsaki a harkar mai.
Shugaban kungiyar dillalan man fetur (IPMAN) na kasa, Abubakar Garima ya zargi kamfanin main a NNPCL da yi masa shigo-shigo ba zurfi kan farashin fetur.
Hukumar kwastam ta karya farashin man fetur a jihar Adamawa. Kwastam za ta rika sayar da litar fetur a kan N630 kuma ta ware gidajen mai biyu domin samar da sauki
Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) ta yi korafi kan karin farashin mai da NNPCL ta yi a fadin kasar inda ta shawarci Bola Tinubu da ya yi gaggawar rage kuɗin.
Kamfanin man fetur na NNPCL ya kara kudin man fetur a Najeriya. An bayyana sabon farashin man fetur a jihohin Arewa da Kudu. Karin kudin fetur a mulkin Bola Tinubu
Kungiyar dillalan man fetur ta kasa (IPMAN) ta bayyana cewa yadda yan kasar nan su ka ji labari, ita ma haka ta tsinci batun karin farashin litar fetur.
Labarin karin farashin litar fetur da ya bullo yau Laraba ya jefa mazauna kasar nan a cikin fargaba da bacin rai bisa manufofin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari