Sabon Farashin Man Fetur
Hukumomin Najeriya sun yi gaggawar mayar da martani bayan da wata mota mai amfani da gas din CNG ta fashe a wani gidan mai da ke garin Benin na jihar Edo.
Gwamnatin tarayya ta ce dole a cigaba da samun matsalar wutar lantarki a fadin kasar nan, saboda wasu dalilai da su ka hada da lalacewar kayan lantarki.
Kungiyar dillalan fetur ta kasa (IPMAN) ta shaidawa yan kasar nan cewa tattaunawa ta yi nisa tsakaninsta da matatar Dangote kuma za a samu sauki kwanan nan.
Gwamnatin Najeriya ta amince za ta ɗauki wasu matakai da za su taimaka wajen rage tsadar sufuri da hauhawar kayan abinci a Najeriya a zamanta da ƴan kwadago.
Bayan tafiyar Tinubu hutu an yi jita jitar cewa Tinubu ba shi da lafiya yana asibiti, an kara kudin fetur kuma an yawaita kiran Tinubu da T-Pain ciki har da Atiku.
Majalisar wakilan kasar nan ta bayyana cewa akwai babbar barazana ga zaman lafiya a fadin kasar nan sakamakon karin farashin fetur da ya jefa jam'a cikin matsi.
Bola Ahmed Tinubu ya fusata da yadda yan kasa ke sayen litar fetur a baya, ya lashi takobin dakatar da tashin farashin litar fetur zuwa N200, sannan zai yi sauki.
Majalisar wakilan tarayya ta nemi mahukunta su sauya tunani dangane da batun ƙarin farashin litar man fetur na gas na tukunyar girki don rage wahala.
Kamfanin man fetur na Najeriya (NNPCL), ya fito ya musanta cimma yarjejeniya da kungiyar dillalan mai ta Najeriya (IPMAN) kan farashin man fetur.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari