Sabon Farashin Man Fetur
Bankin Duniya ya shawarci gwamnatin kasar nan kan dabarun da za ta bi wajen raba arzikin man fetur domin rage talauci da hauhawar farashin da ake fama da shi.
Gwamnan jihar Sakkwato, Ahmed Aliyu ya sanar da rangwamen kaso 55% na farashin shinkafa da wasu kayayyaki domin rage raɗaɗin halin kuncin da ake ciki.
Shugaban kamfanin man fetur na Najeriya (NNPCL), Mele Kyari ya yi tsokaci kan ribar da masu fasa kwaurin mai suka rika samu kafin a cire tallafin mai.
Shugaban kamfanin man fetur na Najeriya (NNPCL), Mele Kyari ya bayyana amfanin da ke tattare da cire tallafin man fetur da gwamnatin kasar nan ta yi.
Karamin Ministan tama da karafa, Uba Maigari ya bayyana irin kokarin da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ke yi na magance matsalolin da ke addabar kasar nan.
A daidai lokacin da yan kasar nan ke kokawa da karin farashin fetur, yanzu haka an samu karin farashin gas din girki a wasu jihohin, musamman na Kudancin kasar nan.
Masu kasuwancin man fetur za su zauna da matatar Dangote domin tattauna farashin da matatar za ta sayar masu da fetur. Za a yi zaman a makon nan.
Kungiyar lauyoyin Najeriya (NBA) da ta likitocin Kudu-maso-Gabas (FOSAD) sun bukaci gwamnatin tarayya ta warware matakin da NNPCL ta dauka na kara kudin fetur.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta fusata da kalaman tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi da kokarin tunzura jama'a, inda ta ce ba shi da kishin kasa.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari