Sabon Farashin Man Fetur
Matatar Dangote ta ce za ta janye karar ne sakamakon bangarorin da ke cikin wannan kara sun fara tattaunawar sulhu biyo bayan tsoma bakin Shugaba Bola Tinubu.
Kamfanonin NNPCL da Chevron sun yi nasarar hakar wata rijiyar mai da aka samu alheri a Yammacin Neja Delta da ke Kudancin kasar domin inganta Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta kirkiro shirin canza ababen hawa daga amfani da man fetur zuwa gas CNG domin rage hauhawar farashin mai da samun saukin sufuri.
Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta sanar da kawo karshen tallafin man fetur da na musayar kudaden waje a hukumance. Gwamantin ta kuma dauki mataki kan rashin ayyuka.
Hukumomin Najeriya sun yi gaggawar mayar da martani bayan da wata mota mai amfani da gas din CNG ta fashe a wani gidan mai da ke garin Benin na jihar Edo.
Gwamnatin tarayya ta ce dole a cigaba da samun matsalar wutar lantarki a fadin kasar nan, saboda wasu dalilai da su ka hada da lalacewar kayan lantarki.
Kungiyar dillalan fetur ta kasa (IPMAN) ta shaidawa yan kasar nan cewa tattaunawa ta yi nisa tsakaninsta da matatar Dangote kuma za a samu sauki kwanan nan.
Gwamnatin Najeriya ta amince za ta ɗauki wasu matakai da za su taimaka wajen rage tsadar sufuri da hauhawar kayan abinci a Najeriya a zamanta da ƴan kwadago.
Bayan tafiyar Tinubu hutu an yi jita jitar cewa Tinubu ba shi da lafiya yana asibiti, an kara kudin fetur kuma an yawaita kiran Tinubu da T-Pain ciki har da Atiku.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari