Sabon Farashin Man Fetur
Attajirin da ya fi kowa kudi a Afirka yana neman kudade yayin da yake shirin kawo karshen dogaron da kasar ke yi kan shigo da fetur daga kasashen waje.
An cimma matsaya tsakanin kungiyar dillalan man fetur na kasa (IPMAN) da matatar man fetur ta Dangote, an cimma yarjejeniyar samar da mai ga yan kasa.
A wannan rahoton za ku ji yadda rahoton hukumar kididdiga ta kasa (NBS) ta bayyana cewa an samu hauhawar farashi a fadin kasar nan a watan da mu ke ciki.
Kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ya ce Najeriya na samar da gangar danyen man fetur sama da ganga 1.8 a kullum kuma ana sa ran zai karu kafin karshen shekara.
Ministan harkokin sufurin jirgin sama na Najeriya, Festus Keyamo ya ce kasar nan ta nemi tallafin kasashen Amurka da Faransa kan faduwar jirgin NNPCL.
Kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL ya yi wasu ƴan gyare-gyare da nufin inganta ayyukansa da sauke nauyin da ya rataya a kansa, ya naɗa wasu a muƙamai.
Kungiyar ƴan kasuwa masu zaman kansu IPMAN ta sanar da cewa za a samu saukin akalla N50 a farashin kowace lita idan ta fara ɗauko mai daga matatar Ɗangote.
Yayin da yan kasa ke kuka da karancin fetur, jami’an hukumar kwastam sun damke masu safararsa zuwa kasar waje wanda ya kai lita 67,000 kuma kudin ya kai N84m.
Kamfanin mai na ƙasa, NNPCL ya ce tuni ya daina sayo tataccen man fetur daga ƙasashen ketare ya dawo kasuwanci da matatun mai na cikin gida a Najeriya.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari