Muhammadu Sa'ad Abubakar
Gwamnonin Najeriya, sarakunan gargajiya suna ganawa da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa. Shugabannin sun saka labule ne kan tsadar rayuwa a Najeriya
Fadar Sarkin Musulmi a Najeriya ta ƙaryata jita-jitar rasuwar Mai Martaba, Sultan inda ta bukaci jami'an tsaro su dauki mataki kan masu yada labarin.
Shugabanni a Arewacin Najeriya da suka hada gwamnoni da sarakunan gargajiya sun nuna damuwa kan sabon kudiri da ke gaban Majalisar Tarayya na haraji.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar ya bukaci shugabannin yankin Arewacin Najeriya da su magance matsalar almajirai da yaran da ba sa zuwa makaranta.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, gwamnonin Arewa, matar Bola Tinubu, ministan matasa sun halarci taron samar da tsaro da EFCC ta shirya a fadar shugaban kasa a Abuja.
A wannan labarin za ku ji Sarkin Musulmi, Mai Alfarma Alhaji Sa'ad Abubakar III ya ba yan Najeriya shawara kan abin da ya kamata samu rika yi wa shugabanninsu.
Yayin da ake jimamin mutuwar Sarkin Gobir, Kungiyar Miyetti Allah ta yi Allah wadai da kisan basaraken, marigayi Alhaji Isa Bawa a Sokoto da yan bindiga suka yi.
Shugaban gwamnonin Arewacin Najeriya, Muhammad Inuwa Yahaya na jihar Gombe ya taya Sarkin Musulmi, Sa'ad Abubakar III murnar cika shekaru 68 a duniya.
Kungiyar Dattawan Arewa ta tura sakon ta'aziyya ga al'umma da kuma Sarkin Musulmi bayan kisan Sarkin Gobir, Alhaji Isa Bawa da 'yan bindiga suka yi.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari