Muhammadu Sa'ad Abubakar
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar ya nemi a sanya masarautu a cikin kundin tsarin mulkin Najeriya domin kare su daga barazanar rugujewa.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar, ya yi magana kan matsalar rashin tsaron da ta addabi yankin Arewa maso Yamma na Najeriya.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya gargadi gwamnatin jihar Sokoto kan yunkurin da ta ke yi na cire sarkin musulmi, daga mukaminsa bayan MURIC ta fallasa.
Kungiyar kare hakkin Musulmi (MURIC) ta yi zargin cewa gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu na shirin tsige Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya bukaci shugabanni da su kara kaimi wajen ciro 'yan Najeriya daga cikin halin kuncin da suke a ciki.
Al'ummar Musulmai za su samu hutu akalla sau biyu a cikin watannin Yuni/Yuli na shekarar 2024. Musulmai za su yi hutun babbar Sallah a cikin watan Yuni 2024.
Mai alfarma sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar III ya bayyana cewa an ga jinjirin wata kuma ranar Jumu'a, 7 ga watan Yuni za zama 1 ga watan Dhu Hijjah.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci al'ummar musulmin Najeriya da su fara duba jinjirin watan Dhul Hijjah 1445AH daga ranar Alhamis, 6 ga watan Yunin 2024.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III, ya yi magana kkan matsalar rashin tsaro da ta addabi kasar nan wacce ta ki ci ta ki cinyewa.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari