Muhammadu Sa'ad Abubakar
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sokoto ya tube sarakuna akalla 15 bayan hawansa karagar mulkin jihar tare da kirkirar sabuwar doka da za ta rage ikon Sultan.
Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana cewa mai alfarma Sarkin Musulmi bai da ikon nada kowa a idon doka. Ta ce hakan ya sanya za ta yiwa doka gyara a jihar.
Fadar Sarkin Musulmi ta fito ta yi magana kan batun rikicin da ake yadawa tana yi da gwamnatin Sokoto. Fadar ta ce babu wata rigima a tsakanin bangarorin biyu.
Yayin da ake kokarin gyaran fuska a dokar masarautun jihar Sokoto, yau Talata za a fara sauraran ra'ayin jama'a game da sabuwar dokar da ake magana a kai.
Cibiyar dabbaka shari'ar Musulunci ta gargadi gwamnatin jihar Sokoto kan wasa da iko da kuma darajar da Sultan ke da shi musamman a idon Musulman Najeriya.
Kungiyar Fulani makiyaya ta (MACBAN) ta bukaci a kare martaba da kimar kujerar Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III. Ta gargadi gwamnatin Sokoto.
Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana cewa hakiman da suka shigar da kara bayan tsige su sun makara. Kwamishinan shari'a na jihar ne, Barista Nasiru Binji ya fadi haka.
Shugaban kungiyar MURIC Farfesa Ishaq Lakin Akintola ya bukaci a soke dokar da ta ba gwamnatin jihar Sokoto damar sauke Sarkin Musulmi daga kujera.
Sarkin Musulmi, Sa'ad Abubakar ya gargadi jami'an sojoji da su kaucewa duk wani lamari da ya shafi kabilanci ko bangarancin addini inda hakan zai raba Najeriya.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari