Muhammadu Sa'ad Abubakar
Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana cewa hakiman da suka shigar da kara bayan tsige su sun makara. Kwamishinan shari'a na jihar ne, Barista Nasiru Binji ya fadi haka.
Shugaban kungiyar MURIC Farfesa Ishaq Lakin Akintola ya bukaci a soke dokar da ta ba gwamnatin jihar Sokoto damar sauke Sarkin Musulmi daga kujera.
Sarkin Musulmi, Sa'ad Abubakar ya gargadi jami'an sojoji da su kaucewa duk wani lamari da ya shafi kabilanci ko bangarancin addini inda hakan zai raba Najeriya.
Kungiyar addinin Musulunci MURIC mai gwagwarmayar kare hakƙin al'ummar Musulmin Najeriya ta nanata cewa har yanzun kujerar Sarkin Musulmi na tsaka mai wuya.
Kudurin sabunta dokar Masarautar Sokoto ya tsallake karatu na daya da na biyu a zauren majalisar Sokoto. Ana fargabar kudurinzai rage ikon Sarkin Musulmi
Gwamnatin jihar Sakkwato karkashin Gwamna Ahmed Aliyu ta musanta zargin cewa tana wasu shirye-shirye ta bayan fage domin sauke Mai alfarma Sarkin Musulmi.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar ya nemi a sanya masarautu a cikin kundin tsarin mulkin Najeriya domin kare su daga barazanar rugujewa.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar, ya yi magana kan matsalar rashin tsaron da ta addabi yankin Arewa maso Yamma na Najeriya.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya gargadi gwamnatin jihar Sokoto kan yunkurin da ta ke yi na cire sarkin musulmi, daga mukaminsa bayan MURIC ta fallasa.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari