Jihar Rivers
A wannan labari, za a ji cewa jam'iyyar PDP ta bayyana cewa akwai bukatar Gwamna Siminalayi Fubara ya jajirce a kan yi wa jama'a aiki, kada ya koma PDP.
A labarin nan, za a ji yadda dan takarar Shugaban Kasa a zaben 2023 karkashin LP ya bayyana cewa gwamnatin Najeriya ta kawo tasgaro a siyasar kasar.
Majalisar dokokin Rivers ta dawo bakin aiki bayan Tinubu ya janye dokar ta-baci. Wannan ya kawo ƙarshen dakatarwar watanni shida da aka yi wa shugabannin siyasa.
Rahotanni sun bayyana cewa magoya bayan Gwamna Similayi Fubara da aka mayar kan mulki sun taru a kofar gidan gwamnatin Ribas domin tarbarsa yau Alhamis.
Shugaba Bola Tinubu ya kawo ƙarshen dokar ta-baci a Rivers, ya dawo da gwamna Fubara, mataimakiyarsa, kakakin majalisa da sauran shugabannin siyasa kan kujerunsu.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed kan janye dokar ta bacin da ya sanya a jihar Rivers.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya janye dokar ta bacin da ya sanya a jihar Rivers. Shugaba Tinubu ya bayyana cewa zaman lafiya ya dawo a jihar mai arzikin mai.
Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya cire dokar ta bacin da ya kakaba a jihar Ribas watanni shida da suka wuce, ya ce ya gamsu da yadda abubuwa suka gyaru.
Jam'iyyar APC reshen jihar Ribas ta kara yin kira ga Gwamna Sim Fubara da aka dakatar da ya baro jam'iyyar PDP, ta ce za ta tarbe shi hannu bibbiyu.
Jihar Rivers
Samu kari