Jihar Rivers
NDLEA ta kama dilan kwayoyi Sunday Ibigide a Delta, ta lalata gonakin wiwi a Enugu, ta kuma kwato magungunan buguwa na biliyoyi a Rivers da sauran jihohi.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya sake samun damar karbe tsarin siyasar jihar Rivers. Ministan ya kafa mutanensa a jam'iyyun APC da PDP.
An samu rudani a Rivers bayan fitar da sakamakon zaben fitar da gwani da aka yi a ƙananan hukumomi wanda ake shirin zaben a karshen watan Agustan 2025.
Kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), ya bayyana cewa ba zai sayar da matatar Port Harcourt ba. Shugaban kamfanin ya ce za a ci gaba da gyaran matatar.
Al'ummar da ke zaune a yankin da ake haƙo mai a yankin Neja Delta sun bayyana Rotimi Amaechi a matsayin ɗan takarar da za su marawa baya a inuwar ADC a 2027.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya yi barazanar murabus daga kujerarsa idan har babu zargin Amaechi a rahoton binciken badakalar hukumar NDDC.
Shugaba Bola Tinubu ya gana da dakataccen Gwamna a Rivers, Siminalayi Fubara inda ya amince da dawo da shi kan mulki bisa wasu sharuda masu tsauri.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike da gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara sun kawo karshen sabanin da ke tsakaninsu.
Bayan masu shirin haɗaka sun fitar da jam'iyya, shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya ce Gwamna Siminalayi Fubara da Douye Diri sun shirya dawowa APC.
Jihar Rivers
Samu kari