Jihar Rivers
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya bayyana kudin da ya tarar a asusun jihar. Gwamna Fubara ya ce kafin dakatar da shi, ya bar makudan kudi har N300bn.
Wani jirgin sama na masu kudi da ya taso daga Kaduna ya yi hatsari a filin jirgin Owerri bayan ya samu matsala a sararin samaniya, NSIB ta ce babu asarar rai.
Kotun Koli ta tabbatar da ikon shugaban kasa na ayana dokar ta-baci a jihohi, da kuma ikon dakatar da zababbun gwamnoni a shari'ar da gwamnoni PDP suka shigar.
Sabuwar rigima na kunno kai tsakanin bangaren Gwamna Siminalayi Fubara da Ministan Abuja, Nyesom Wike, kan batun rabon mukaman kwamishinoni a Rivers.
Kwanaki kadan bayan sanar da komawa APC, Gwamna Siminalayi Fubara ya yi rijista tare da karbar katin zama cikakken dan jam'iyya a Fatakwal, jihar Ribas.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya nuna goyon bayansa ga tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben shekarar 2027. Ya ce zai mara masa baya.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta PDP ta bayyana rashin jin dadi gane da shawarar da Siminalayi Fubara ya yanke na komawa APC, ta ce ya nuna rauni.
Kotun tarayya ta tura sammaci ga ministan Abuja, Nyesom Wike da tsohon ɗan takarar gwamna a jihar Rivers, Tonye Cole ya shigar yana neman diyyar N40b kan bata suna.
Gwamnan jihar Ribas, Sir Similayi Fubara ya jagoranci magoya bayansa sun fice daga jam'iyyar PDP zuwa APC, ya ce babu wata kariya da yake samu a PDP.
Jihar Rivers
Samu kari