Jihar Rivers
Matsalar da jihohin su ka samu ya samo asali ne da rigingimu da tsofaffin shugabannin jihohinsu. wanda hakan ya jawo matsal wajen gudanar da ayyukansu.
Sakamakon rikicin siyasar da ke faruwa a jiharsa, Gwamna Siminalayi Fubara ya ce jam'iyyar PDP ta gaza a Rivers. Ya ce shi da magoya bayansa sun koma 'yan kungiya.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya yi zargin cewa waɗanda ke faɗi tashin ganin an sa dokar ta baci ne suka ɗauki nauyin taƴar da bam a Fatakwal.
Wasu fusatattun mata daga yankin Ipo a Ribas sun shiga zanga-zanga domin nunawa mahukunta bacin ransu na rashin wuta da su ke fama da shi a yankunansu.
An wayi ranar Talata da fargaba a jihar Ribas bayan wani mai zanga-zanga ya tarwatsa kansa da nakiyar da ya ke dauke da ita a kofar otal din Hotel Presidential.
Dakarun sojojin sama sun yi nasarar lalata haramtattun wuraren tace man fetur a jihohin Imo, Rivers da Bayelsa. Sun kuma lalata kayayyakin da ake amfani da su.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi awon gaba da wani jami'in 'yan sanda da direban wani babban basarake a jihar Rivers bayan sun kai farmaki a fadarsa.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya sallami shugaban Majalisar sarakunan gargajiya a jihar, Chidi Awuse inda ya maye gurbinsa da Eze Chike Worlu Wodo.
Kotun ɗaukaka kara mai zama a Fatakwal, babban birnin jihar Rivers ta tanadi hukuncinta kan rigimar dauya shekar ƴan majalisa 27 da ke marawa Wike baya.
Jihar Rivers
Samu kari