Jihar Rivers
Kungiyar Rivers Development Foundation (RiDeF) ta ba Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara shawarar bincikar shugabannin ƙananan hukumomi masu barin gado.
A ranar Alhamis ne majalisar wakilai ta umarci kwamitinta kan da’a da alfarma da ya binciki Hon. Ikenga Ugochinyere, bisa zargin bata sunan majalisar.
Hukumar ana yiwa tattalin arzikin Najeriya ta’annati (EFCC) ta bayyana cafke wasu mata Blessing Nchelem da surukarta Deborah Jack tare da gurfanar da su gaban kotu.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya soke daukar ma'aikata 10,000 da Nyesom Wike ya yi a karshen mulkinsa inda ya zargi rashin bin tsari a daukar ma'aikatan.
Babbar kotun jiha mai zama a Fatakwal ya haramtawa ƴan majalisar tsagin Wike aiki ko ayyana kansu a matsayin mambobin majalisar dokokin jihar Ribas.
Yayin da ake shirin korar shugabannin kananan hukumomin jihar Rivers, wani daga cikinsu ya gargadi Gwamna Fubara inda ya ce babu wanda ya isa tube shi a kujerarsa.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya taya Mai Martaba Muhammadu Sanusi na II murnan sake dawowa kan sarautar jihar Kano bayan rusa masarautu biyar.
Gwamnan jihar Rivers, Siminilayi Fubara ya rantsar da sabbin kwamishinoni takwas da majalisar jihar ta tantance a baya. Ya gargade su kan ajiye bayanan ayyukansu.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya bayyana cewa ya fara mulki ne a watan Fabrairun 2024, sabanin ranar 29 ga watan Mayun 2023 da aka rantsar da shi.
Jihar Rivers
Samu kari