Jihar Rivers
Yayin da wasu 'yan Najeriya ke fatan a yi juyin mulki a kasar, Hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya ce rundunar za ta dauki mataki kan masu fatan haka.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Rivers sun yi arangama da 'yan daba da suka dade suna barazana ga mutane a jihar. A yayin arangamar an halaka shugabansu.
Tsohon gwamnan jihar Rivers kuma ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya aike da sako mai zafi ga magajinsa Gwamna Siminalayi Fubara.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya gwangwaje golan Super Eagles, Stanley Nwabali kyautar miliyan 20 tare da bai wa sauran tawagar naira miliyan 30.
Wani lauya, Eze Agala, ya rasa rayuwarsa bayan ya yanke jiki ya faɗi sumamme, aka garzaya da shi asibiti amma rai ya yi halinsa a Fatakwal, babban birnin Ribas.
Jam'iyyar APC reshen jihar Rivers ta zargi Gwamna Siminalayi Fubara da salwantar da dukiyar al'ummar jihar. Jam'iyyar ta yi zargin cewa ya batar da N144bn.
Mata sun fito zanga-zanga a jihar Rivers don nuna damuwa kan kamfanin samar da wutar lantarki na PHED da ke hanasu saduwa da mazajensu saboda zafi.
Wasu yan daba sun yi kokarin hana taron godiya domin nuna farin ciki bisa nasarar da Allah ya ba Gwamna Fubara a hukuncin kotun koli amma ba su ci nasara ba.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yi watsi da zancen bada belin mutum biyar masu biyayya ga Gwamna Fubara, waɗanda ake zargi da hannu a ayyukan ta'addanci
Jihar Rivers
Samu kari