Jihar Rivers
Rikicin Rivers tsakanin Nyesom Wike da Siminalayi Fubara ya shafi shugabannin kananan hukumomin jihar. Yan daba sun fatattaki Allwell Ihunda yayin da ya nufi ofis.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya sallami duka shugabanninn kananan hukumomi 23 a jihar bayan wa'adinsu ya kare a jiya Litinin 17 ga watan Yuni.
Babbar kotun jihar Ribas ta bayyana cewa ƴan majalisa 27 na tsagin ministan Abuja, Nyesom Wike suna nan a cikin jam'iyyar PDP saboda babu hujjar sun koma APC.
Ɗaya daga shugabannin shiyyar kudu maso kudancin ƙasar nan, Edwin Clark ya bayyana yadda tsohon Goodluck Jonathan ne ya ƙaƙaba musu Nyesom Wike a Rivers.
Kungiyar Rivers Development Foundation (RiDeF) ta ba Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara shawarar bincikar shugabannin ƙananan hukumomi masu barin gado.
A ranar Alhamis ne majalisar wakilai ta umarci kwamitinta kan da’a da alfarma da ya binciki Hon. Ikenga Ugochinyere, bisa zargin bata sunan majalisar.
Hukumar ana yiwa tattalin arzikin Najeriya ta’annati (EFCC) ta bayyana cafke wasu mata Blessing Nchelem da surukarta Deborah Jack tare da gurfanar da su gaban kotu.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya soke daukar ma'aikata 10,000 da Nyesom Wike ya yi a karshen mulkinsa inda ya zargi rashin bin tsari a daukar ma'aikatan.
Babbar kotun jiha mai zama a Fatakwal ya haramtawa ƴan majalisar tsagin Wike aiki ko ayyana kansu a matsayin mambobin majalisar dokokin jihar Ribas.
Jihar Rivers
Samu kari