Jihar Rivers
Sufeton yan sandan Najeriya ya canza kwamishinonin yan sanda a jihohin Delta, River da birnin tarayya Abuja. Ya yi umarni da su kara himma kan maganace rashin tsaro.
A kokarin warware rigimar siyasar jihar Ribas, ƴan majalisar amintattu BoT na jam'iyyar PDP sun gana da Nyesom Wike a babban birnin tarayya Abuja ranar Talata.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya dakatar da shugaban karamar hukumar Akuku-Toru, Otonye Briggs a yau Talata 17 ga watan Satumbar 2024 wata uku da nada shi.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya sake fitowa ya nuna yatsa ga gwamnonin jam'iyyar PDP. Wike ya ce bai ci amanar jam'iyyar ba.
Ministan Abuja kuma tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya caccaki Gwamna Siminalayi Fubara kan karairayi da yake yi masa bayan mara masa baya.
Kwamitin gudanarwa na PDP ta ƙasa ya zauna taro jiya Alhamis a birnin Abuja ƙarƙashin muƙaddashin shugaba, Umar Damagum. An amince da gangamin Rivers.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya bayyana cewa yana fita daga PDP za ta samu matsala kuma ba za ta taba dawowa dai-dai ba saboda tasirinsa.
A wannan rahoton za ku ji cewa gwamnatin tarayya ta ayyana dokar ta baci a kan tashar ruwa ta Onne da ke jihar Ribas saboda shigo da makamai ba bisa ka'ida ba.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya shawarci kwamishinan 'yan sandan jihar da sauran jami'an rundunar da su guji sanya siyasa a cikin aikinsu.
Jihar Rivers
Samu kari