Jihar Rivers
Yayin da ake cigaba da zaben kananan hukumomi a jihar Rivers, ana zargin jami'an tsaro sun kai farmaki kan masu zabe inda suka watsa su a yau Asabar.
Wasu daruruwan masu gudanar da zanga-zanga sun fito kan tituna domin nuna adawarsu da zaben shugabannin kananan hukumomin da ake gudanarwa a jihar Rivers.
Wani abin fashewa ya tashi a sakatariyr jam'iyyar APC da ke birnin Port-Harcourt na jihar Rivers da sanyin safiyar ranar Asabar, 5 ga watan Oktoban 2024.
Lamarin zaben kananan hukumomi a Ribas ya dauki sabon salo, inda Gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara ya ce zai iya rasa ransa da ya bari a yi na daidai ba.
Wasu dandazon matasa sun maida ƴan sandan da aka tura ofishin hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Ribas yayin da ake shirin zaɓen kananan hukumomi.
Wasu mazauna jihar Ribas sun bijirewa ruwan sama inda su ka tsunduma zanga-zanga kan yunkurin hana gudanar da zaben kananan hukumomi a jihar da za a yi gobe.
Rundunar ƴan sandan jihar Ribas ta bayyana cewa ba za ta shiga harkokin zaɓen kananan hukumomin da za a yi ranar Asabar ba, ta ce za ta yiwa umarnin kotu biyayya.
Gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara ya dakile yunkurin da aka ce ‘yan sandan karkashin jagorancin wani mataimakin kwamishinan ‘yan sandasuka yi na sace kayan zabe.
Matasan PDP sun yi zanga zanga kan zaben kananan hukumomi da za a yi Rivers. Yan PDP sun tunkari hedikwatar yan sanda da hukumar DSS kan hana zaben da suke so.
Jihar Rivers
Samu kari