Jihar Rivers
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi magana kan rikicinsa da Gwamna Siminalayi Fubara. Ya ce babu batun sasantawa a tsakaninsu.
Ƙungiyar tsofaffin tsagerun Neja Delta sun aika da sakon gargadi ga masu kiraye-kirayen ganin an tsige shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio.
Gwamna Siminalayi Fubara ya ayyana kansa a matsayin cikakken ɗan PDP babu surki, ya ce ziyarar BoT kaɗai ta isa ta kore jita-jitar da ake yaɗaa cewa zai sauya sheka.
Gwamnatin jihar Ribas ta gargadi kungiyoyin addini da sauran kungiyoyi masu zaman kansu da su daina ba mazauna yankin tallafi duba lafiyar jama'a kyauta.
Shugabancin riko na jam'iyyar APC a jihar Ribas ta bayyana wani hadadden shiri na dakile takarar shugaba Bola Ahmed Tinubu a 2027 Daga wani tsagin jam'iyyar.
Kamfanin mai na kasa (NNPCL) ya ce ya bankado tare da kwace mai daga wasu haramtattun matatun mai guda 63 da bututun satar mai 19 a yankin Neja Delta.
Majalisar shari’a ta kasa (NJC) a ranar Alhamis, 15 ga Agusta, ta bada shawarar Mai shari’a Kudirat Motonmori Kekere-Ekun ta zama shugabar aklalan Najeriya (CJN).
Jam'iyyar APC reshen jihar Rivers ta nuna goyon bayanta ga Gwamna Siminalayi Fubara na jihar. Jam'iyyar karkashin jagorancin Emeka Beke ta ce lokacin siyasa ya kare.
Matatar man fetur ta Fatakwal da ke Ribas ta gaza fara aiki a watan nan duk da alkawarin da shugaban kamfanin NNPCL, Mele Kyari ya dauka na cewa za a fara aiki.
Jihar Rivers
Samu kari