Jihar Rivers
An kuma samun shugaban ƙaramar hukumar na rikok kwarya a jihar Ribas ya naɗa mataimaka sama da 300, hakan na zuwa ne bayan hukuncin kotun ƙolin Najeriya.
Shugaban karamar hukumar Obio-Akpor a jihar Rivers, Chijioke Ihunwo ya yi abin a yaba kan nadin mukamai har guda 100 da ya yi kwanaki kadan bayan hawa mulki.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya yi martani kan wa'adin kwanaki bakwai da 'yan majalisar dokokin jihar suka ba shi. Gwamnan ya ce su ba 'yan majalisa ba ne.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya bayyana cewa Allah ne kadai zai iya magance rikicin siyasar da ke tsakanin Gwamna Siminalayi Fubara da Wike.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara ya yi martani kan zarginsa da ake yi kan butulci ga wadanda suka taimake shi inda ya ce tuna halacci ke hana shi daukar matakai.
'Yan majalisar dokokin jihar Rivers, karkashin jagorancin Martins Ameuwhule sun ba Gwamna Siminalayi Fubara wa'adin kwana bakwai kan kasafin kudin 2024.
Kotun daukaka kara ta soke umarnin da babbar kotun jihar Rivers ta yi na hana 'yan majalisar ta suka PDP zuwa APC ayyana kansu a matsayin 'yan majalisar jihar.
Rundunar yan sanda a jihar Rivers ta kama shugaban yan banga mai suna Felix Nwaobakata dauke da kokon kai da kasusuwan mutane bayan ya yi kisan kai.
Ɗan majalisa Cyril Hart ya zargi mataimakin kakakin majalisar wakilai, Benjamin Kalu da ware su sabbin zuwa majalisa a duk lokacin da ake muhawara kan wasu lamurra.
Jihar Rivers
Samu kari