Jihar Rivers
Gwamna Siminalayi Fubara ya nuna damuwa kan martanin da Shugaba Bola Tinubu ya yi game da rikicin jihar Rivers inda shugaban ya kira sunansa shi kadai.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya roki Ministan Abuja, Nyesom Wike da ya bar rigimar jihar ta wuce inda ya ce bai kamata rikicin ya ruguza cigaban jihar ba.
Karamar jam'iyya ta APP ta lashe zabe a kananan hukumomin Rivers yayin da PDP da APC suka fadi. Rikicin Fubara da Wike na cikin abubuwan da suka jawo nasarar APP.
Bola Ahmed Tinubu ya ba yan sanda umarni kan rikicin bayan zabe da ya tsananta a RIvers. Tinubu ya bukaci yan sanda su dakatar da kone kone da dawo da zaman lafiya.
Yan daba sun cinna wuta a kananan hukumomi biyu a jihar Rivers bayan zaben kananan hukumomi a jihar. Sun yi fashe fashe a wata karamar hukumar domin adawa da zabe.
Rahotanni sun ce 'yan bindiga sun fatattaki ciyaman a lokacin da suka kai farmaki sakatariyar karamar hukumar Ikwere da ke jihar Ribas a ranar Litinin.
Ana zargin cewa wasu bata gari sun cinnawa sakatariyar karamar hukumar Eleme wuta awanni bayan rantsar da sababbin ciyamomin kananan hukumomin Ribas.
Shugaban kungiyar gwamnonin PDP kuma gwamnan Bauchi, Bala Mohammed ya yabi yadda gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara ya yi tsayin daka wajen zaben kananan hukumomi.
Shugaban 'yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun, ya umarci a janye 'yan sanda daga kananan hukumomi 23 na jihar Rivers. Umarnin na zuwa ne bayan rantsar da ciyamomi.
Jihar Rivers
Samu kari