Jihar Rivers
Gwamnatin Bola Tinubu ta bayyana cewa Nyesom Wike ba shi da hannu a rikicin siyasar jihar Rivers. Ministan shari'a ya ce gwamna Siminalayi Fubara ne mai laifi.
Karamin ministan tsaro a gwamnatin Bola Tinubu, Bello Matawalle ya goyi bayan matakin sanya dokar ta baci a jihar Rivers. Ya nuna cewa sojoji na cikin shiri.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya shiga ganawa da sabon shugaban gwamnatin rikon kwarya da ya naɗa a jihar Ribas, ana tunanin za su tattauna batutuwa.
Dakataccen gwamnan jihar Ribas, Sir Siminalayi Fubara ya tattara kayansa ya bar gidan gwamnati yayin da ake shirye-shiryen miƙa mulki ga sabon 'gwamnan riko'.
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Vice Admiral Ibok-Ete Ekwe Ibas (mai ritaya) a matsayin gwamnan rikon kwarya na Jihar Rivers bayan rikice-rikicen siyasa.
Wasu manyan lauyoyi sun tofa albarkacin bakinsu kan matakin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dauka na sanya dokar ta baci a jihar Rivers mai arzikin mai.
Shugaban majalisar Rivers, Martin Amaewhule, ya goyi bayan matakin Bola Tinubu a jihar inda ya ce Gwamna Siminalayi Fubara ya karya dokoki da dama.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Reuben Abati ya bayyana fatan majalisar kasar nan za ta iya tsige Bola Ahmed Tinubu daga kujerarsa saboda karya dokar kasa.
Mutanen yankin Neja Delta sun gargadi Bola Tinubu kan dokar ta baci da ya sanya a jihar Rivers da dakatar da gwamna Siminalayi Fubara da 'yan majalisar Rivers.
Jihar Rivers
Samu kari