Jihar Rivers
Farfesa Pat Utomi ya bayyana cewa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi rashin adalci da ya sa dokar ta ɓaci a Ribas amma bai sa a jihar Legas ba.
Seriake Dickson, mai wakiltar Bayelsa ta Yamma a jam’iyyar PDP, ya bayyana cewa shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya hana masu dokar ta baci magana.
Yayin da ake sukar Bola Tinubu kan sanya dokar ta-ɓaci, jigo a PDP a Rivers, Alex Wele, ya bukaci al’umma su mara wa mai rikon jihar baya don samun zaman lafiya.
Gwamnoni 12 na jam'iyyar PDP za su maka Bola Tinubu a kotu kan dakatar da gwamna Siminalayi Fubara da aka yi. Gwamna Seyi Makinde ne ya fadi haka.
Gwamna Monday Okpebholo ya bayyana cikakken goyon bayansa kan ayyana dokar ta ɓaci a jihar Ribas, ya tsame kansa daga matsayar gwamnonin Kudu maso Kudu.
Sufeton 'yan sandan Najeriya ya yi gargadin cewa za su yi maganin masu son tayar da zaune tsaye a Rivers bayan dakatar da gwamna Siminalayi Fubara.
Fubara ya musanta wasu zarge-zargen Tinubu, yana mai cewa ya dauki matakai don kare albarkatun mai, tare da zargin Wike da haddasa rikici a jihar Rivers.
Archbishop Danson ya bukaci Shugaba Tinubu ya janye dokar ta-baci da ya ayyana a Rivers, ya dawo da Fubara kan aikinsa tare da kwabar Wike da ‘yan majalisa 27.
Bayan shiga ofis a matsayin shugaban rikon kwarya, Vice Admiral Ibok-Ete Ibas, ya bayyana kansa a matsayin dan yankin, yana mai sha'awar dawo da zaman lafiya.
Jihar Rivers
Samu kari