Jihar Rivers
Gwamnonin Kudu maso Kudu sun kalubalanci dakatar da gwamna Siminalayi Fubara da gwamnatin Bola Tinubu ta yi. Sun ce matakin ya saba dokar Najeriya.
Daya daga cikin manyan Neja Delta, Cif Anabs Sara-Igbe ya bayyana cewa fadar shugaban kasa ta dade ta na kitsa yadda za ta sanya dokar ta baci a Ribas.
Majalisar wakilai ta amince da dokar ta-ɓaci a Rivers, inda ‘yan majalisa 243 suka halarta, suka kada kuri’ar murya don amincewa da bukatar Shugaba Tinubu.
Manyan 'yan adawa ciki har da Atiku Abuabakar, Nasir El-Rufa'i da Peter Obi sun kalubalanci sanya dokatar ta-baci a jihar Rivers da sauke gwamna Simi Fubara.
Majalisar wakilan tarayya ta fara tafka muhawar kan bukatar da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya aika mata na ayyana dokar ta ɓaci a jihar Ribas.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar, ya roki 'yan Najeriya su tashi tsaye su kare dimokuradiyya daga barazanar dokar ta-baci a Rivers.
Gwamnatin jihar Osun ta bayyana takaicin yadda wasu 'yan APC ke da ra'ayin neman a bayyana dokar ta baci a jihar, kamar yadda Bola Tinubu ya yi a Ribas.
Kamfanin NNPCL ya karyata cewa an kai hari matatar Fatakwal da ke jihar Rivers bayan Tinubu ya dakatar da Gwamna Simi Fubara. NNPCL ya ce matatar na aiki.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa’i a bayyana takaici a kan yadda shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya wulakanta dokar kasa ta hanyar dakatar da gwamna.
Jihar Rivers
Samu kari