Jihar Rivers
Gwamnoni 12 na jam'iyyar PDP za su maka Bola Tinubu a kotu kan dakatar da gwamna Siminalayi Fubara da aka yi. Gwamna Seyi Makinde ne ya fadi haka.
Gwamna Monday Okpebholo ya bayyana cikakken goyon bayansa kan ayyana dokar ta ɓaci a jihar Ribas, ya tsame kansa daga matsayar gwamnonin Kudu maso Kudu.
Sufeton 'yan sandan Najeriya ya yi gargadin cewa za su yi maganin masu son tayar da zaune tsaye a Rivers bayan dakatar da gwamna Siminalayi Fubara.
Fubara ya musanta wasu zarge-zargen Tinubu, yana mai cewa ya dauki matakai don kare albarkatun mai, tare da zargin Wike da haddasa rikici a jihar Rivers.
Archbishop Danson ya bukaci Shugaba Tinubu ya janye dokar ta-baci da ya ayyana a Rivers, ya dawo da Fubara kan aikinsa tare da kwabar Wike da ‘yan majalisa 27.
Bayan shiga ofis a matsayin shugaban rikon kwarya, Vice Admiral Ibok-Ete Ibas, ya bayyana kansa a matsayin dan yankin, yana mai sha'awar dawo da zaman lafiya.
Al'umma sun taso Sanata Rabiu Kwankwaso a gaba inda ake sukarsa saboda kin fadin ra'ayinsa kan dokar ta-ɓacin da aka kafa a jihar Rivers da Bola Tinubu ya sanya.
'Yan majalisar wakilai daga Arewacin Najeriya sun yi magana da murya daya kan dokar ta bacin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanya a jihar Rivers.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya ce ya yi magana da tsohon gwamnan jihar Rivers kan batun yadda za a janye dokar ta ɓaci a jihar.
Jihar Rivers
Samu kari