Jihar Rivers
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya yi magana kan matakin da Shugaba Bola Tinubu ya dauka na dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara na Rivers.
Shugaban rikon kwarya a jihar Rivers, Vice Admiral, Ibok-Ete Ibas ya umarci a biya ma’aikatan kananan hukumomi albashin da suke bi ba tare da bata lokaci ba.
Dan majalisar wakilai daga jihar Jigawa, Yusuf Shittu Galambi, ya musanta zargin da ake jifan 'yan majalisa da shi na karbar cin hanci kan dokar ta baci a Rivers.
A makon da ya gabata, tsohon gwamnan Ribas kuma Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya samu nasarori da dama, wadanda za su girgiza jam'iyyarsa ta PDP.
Kungiyar gwamnonin Najeriya ta yi magana kan dakatar da gwamna Siminalayi Fubara da Bola Tinubu ya yi a makon da ya wuce. Sun fadi dalilin yin shiru kan lamarin.
Jam'iyyar APC mai mulki a kasa ta gargadi gwamnatin Kano da cewa za ta iya jawo wa kanta dokar ta baci da irin furucin da ta yi a kan Hafsa Ganduje.
Shugaban riko na jihar Ribas da ya gaji gwamna Siminalayi Fubara ya gargadi sarakunan gargajiya kan shiga siyasa, ya bukaci su ba da hadin kai kan tsaro.
Kungiyar matasan Ijaw ta maka Bola Tinubu a kotun ECOWAS kan dakatar da gwamna Siminalayi Fubara. An nemi kotu ta ci taran Tinubu dala miliyan 10 kan Fubara.
Kungiyar dattawan Arewa ta yi fatali da dakatar da Gwamna Fubara, mataimakiyarsa da ƴan Majalisar Dokoki, ta ce hakan ya saɓawa tanadin dokar ƙasa.
Jihar Rivers
Samu kari