Rikicin addini
Hankula sun tashi bayan zagin Annabi da wata ma’aikaciyar kiwon lafiya ta jihar Bauchi, Roda Jatau ta yi, inda ta tura wani bidiyon cin mutuncin zuwa Whatsapp.
Kungiyoyin reshen karamar hukumar Jema’a da na Jama’atu Nasril Islam (JNI) a jihar Kaduna, sun yi kira ga matasa da su kula da zantukansu a shafukan zumunta.
A kalla rayukansu biyar suka salwanta yayin da gidaje masu yawa suka kone sakamakon arangama tsakanin 'yan kasuwa da 'yan acaba a yankin AMAC a birnin Abuja.
Fasto Tunde Bakare wanda ya bar Musulunci tun tuni ya yi ikirarin addinin bai ce a kashe irinsu Deborah Samuel ba. Bakare ya ce bai taba ganin haka a Kur'ani ba
CAN roki kiristoci da su dunga mutunta koyarwar addinin sauran mutane, inda ta bayyana cewa akwai bukatar dukka makarantun addini su dunga koyar da mabiyansu il
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya sanar da sake duba dokar hana fita ta sa'o'i 24 da aka kafa a jihar tun bayan tashin hankalin da ya biyo bayan z
Fitaccen malamin addinin musulunci, Ahmed Gumi, ya ce wadanda ba musulmi ba sun sha zagin Annabi Muhammad (tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi) a lokaci
Wasu matasa masu zanga-zanga a ranar Asabar, 14 ga watan Mayu, sun kona tare da lalata wasu coci biyu karkashin jagorancin Bishop din darikar Katolika na Sokoto
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya, CAN, ta bukaci a yi zanga-zanga na kasa bisa kisar da aka yi wa Deborah Samuel, dalibar aji 2 na Kwalejin Ilimi ta Shehu Shagari
Rikicin addini
Samu kari