Rahama Sadau
Fitacciyyar jarumar Kannywood, Rahma Sadau ta gana da daliban Najeriya da suke karatu a Jami’ar Integral da ke kasar Indiya, inda ta bayyana farin cikinta.
Shahararriyar tauraruwar Kannywood ta bayyana ra'ayinta dangane da soyayya. Tace ta fi son ta kiyaye soyayyarta sirri akan ta fito fili gtana bayyanawa jama'a.
A makonnin da suka gabata ne Legit.ng ta kawo muku rahoton yadda aka tilasta jarumar bawa al'ummar Musulmi haƙuri sakamakon ɓatanci da hotunan suka haddasa akan
Fitacciyar jarumar fina-finai na Kannywood Rahama Sadau na da ja game da batun dena yin fim idan ta yi aure, inda ta nuna alamun ba dole bane ta dena fim idan t
Mun kawo maku wasu mata a Najeriya da su ka fi kowa tashe a shekarar 2020. Irinsu Hanan Buhari da Mahaifiyarta, Maryam Booth, da Maryam Sanda sun samu shiga.
Fitacciyar jarumar masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Rahama Sadau ce mutum ta hudu da ta fi tashe a intanet a shekarar 2020 a kasar Najeriya.
Tauraruwar fim din Hausa, Rahama Sadau ta bayyana cewa wannan shekara ta 2020 ta zo da tarin kalubale na korona, karyewar tattalin arziki da kuma rashin tsaro.
Bashir Ahmad, ya karyata rade-radin da wasu mutane ke yi na cewa rundunar yan sandan Najeriya ta kama shahararriyar jarumar masana'antar Kannywood Rahama Sadau.
Wata majiyar tsaro ta bayyana cewa kariya rundunar yan sandan kasa ke son ba jarumar Kannywood, Rahama Sadau shiyasa ta gayyace ta sabanin rade radin da ake yi.
Rahama Sadau
Samu kari