
Rahama Sadau







Rukunin masu sana'ar da hukumar ta sanar za a tantance sun hada da jarumai, mawaka, marubuta, darektoci, furodusoshi, masu daukan hoto da tace wa da sauransu. An shafe tsawon sati hudu ana gudanar da tantancewar kuma abinda ya fi

Wani matashi mai amfani da kafar sadarwa ta Twitter mai suna 'Error Chachera' yayi batanci ga jaruma Rahama Sadau a shafinta na Twitter bayan ta wallafa wasu hotuna masu daukar hankali. Matashin dai yayi magiya ga jarumar ne...

Fitacciyar jarumar Kannywood Rahama Sadau ta karyata mujallar fim da ta kalubalance ta akan cewa tayi amfani da bayan roba a lokacin da ta dauki wani hoto mai daukar hankali a babban birnin tarayya Abuja...

Mujallar fim dai mujalla ce da ta fi kowace kafar sadarwa dake wallafa labaran da suka shafi masana'antar Kannywood dadewa da shahara kasancewar sun fara wallafa mujallar tun shekarar 1999 zuwa yanzu...

Shahararriyar tauraruwar fina finan Kannywood, Rahama Sadau za ta goga kafada da kafada da wasu fitattun yan fim don turanci na Najeriya, watau Nollywood a wani sabon Fim da zasu fito a ciki mai suna MTV Sugar Naija 4.

Fitacciyar jarumar fina-finan Hausa ta Kannywood, Rahama Sadau, wacce yanzu haka take taka muhimmiyar rawa a fina-finan Kudancin Najeriya na Nollywood, ta bayyana wani sirri dangane da rayuwarta...

Don haka muka kawo muku wasu daga cikin fitattun jarumai mata guda shida da suka yi suna a harkar Fim amma basu da mazaje, kamar yadda majiyar Legit.ng ta ruwaito,

Mun samu dai cewa jarumar yanzu haka an lissafa ta a matsayin jarumar da ta lashe kyautar nan ta BON a rukunin yan wasa sabbin jini tare da wani jarumin kuma Na

Shaharariya ‘yar wasan kwaikwayo Rahama Sadau ta bayyana cewa korar da ƙungiyar MOPPAN na masana'antar Kannywood tayi mata ya bude mata kofofin samun nasara tar
Rahama Sadau
Samu kari