Rabiu Kwankwaso
Bashir Ahmad tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya yi martani kan yiwuwar sauya shekar Rabiu Musa Kwankwaso zuwa jam'iyyar APC.
Wasu matasa da ke ikirarin ‘ya ‘yan jam’iyyar APC ne sun bada shawarar korar Abdullahi Umar Ganduje. Matasan sun nemi a dawo Rabiu Musa Kwankwaso daga NNPP.
Za a ji akwai yiwuwar ‘Yan NNPP su dawo jam’iyyar APC nan ba da dadewa ba a kano. Za a tilastawa Dr. Abdullahi Umar Ganduje hada-kai da Rabiu Kwankwaso
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar YPP kuma jigo a jam'iyyar APC, Adamu Garba, ya yi martani kan rade-radin yiwuwar sauya shekar Kwankwaso zuwa APC.
Jami'yyar APC mai adawa a jihar Kano ta yi zazzafan martani kan kiraye-kirayen korar shugabanta, Umar Ganduje daga mukaminsa inda suka ce daukar nauyinsu aka yi.
Sabbin hotunan Sanata Rabiu Kwankwaso da jigon APC, Cif Bisi Akande ya kara jefa shakku kan makomar Sanatan inda ake zargin zai iya komawa jami'yyar APC.
Jam'iyyar NNPP a Najeriya ta bayyana cewa har yanzu Sanata Rabiu Kwankwaso ba dan jam'iyyar ba ne yayin da ta ce Abba Kabir shi ne shugaba a Kano.
Sanata Rabiu Kwankwaso wanda shi ne jagoran NNPP ya bayyana cewar kofar jam'iyyarsu a bude take don tattaunawa ko kokarin yin hadaka domin kwace mulki.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa ko yanzu sun nuna wa duniya yawan jama'a da suke da shi a jihar Kano lokacin zabe.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari