Rabiu Kwankwaso
Jigon APC a Kano, Musa Ilyasu Kwankwaso ya yi magana kan hadakar jiga-jigan jam'iyyun adawa kan zaben 2027 inda ya ce Bola Tinubu ne zai sake nasara karo na biyu.
Jam'iyyar PDP ta ce Atiku Abubakar, Peter Obi (LP) da Rabiu Kwankwaso (NNPP) na kan tattaunawa domin cimma matsayar hadewarsu gabanin babban zaben 2027.
A wannan labarin za ku ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da aikin titin garin Kunci da ke karamar hukumar Ghari a Kano domin amfanin jama'a.
Sanusi Sa'id Kiru ya rike kwamishina a zamanin APC, ya soki gwamnatin NNPP. Amma an gano NGO na kasashen duniya in suka turo kudi, awon gaba da aka rika yi.
Abba Kabir Yusuf zai sa kafar wando daya da masu taba filayen gwamnati. Gwamnan Kano, Abba zai dauki matakin gaggawa kan batun dawo da saida filayen gwamnati.
Abba Gida Gida ya fadi abin da ya faru tsakaninsa da matar shugaban DSS a baya, ya ce Uwargidar Shugaban na DSS ta zagi iyayena, ta sha alwashin hana shi mulki.
'Yan Kwankwasiyya sun fara cika bakin cewa za su rufe bakin 'yan adawa. Abba yana kokarin rufe bakin ‘yan adawa, gwamnatin NNPP ta baro ayyuka iri-iri a Kano.
A yau Juma'a 23 ga watan Agustan 2024 jiga-jigan siyasar Najeriya da dama suka samu halartar daurin auren yar Atiku Abubakar a yau Juma'a a birnin Abuja.
Rahotanni sun bayyana cewa hukumar PCACC ta jihar Kano ta ci gaba da tsare Musa Garba Kwankwaso kan gaza cika sharadin beli. Ana zarginsa da hannu a rashawa.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari