Rabiu Kwankwaso
Hukumar tsare-tsare da raya birane ta jihar Kano ta rusa wasu gidaje a Gurin Gawa, yankin ƙaramar hukumar Kumbotso duk da umarnin babbar kotun jihar.
Farfesa Ibrahim Muazzam, tsohon shugaban Hisbah ya bayyana yadda 'yan siyasa suka yi kokarin kawo rudani tsakanin hukumar da gwamnatin jihar kan ayyukan hukumar.
Sheikh Sa’id Aliyu Maikwano ya dauki wata matsaya da ta bambanta da ta sauran malamai, soki Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa yayin da rikicin Hisbah ta lafa a Kano.
Wata kungiya ta bukaci Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano da ya mika dajin Falgore ga Gwamnatin Tarayya don tabbatar samun kulawa ta musamman.
Dan takarar gwamnan Kano a jam’iyyar APC, Dakta Nasiru Gawuna ya samu kai ziyara jihar tun bayan mika mulki ga Abba Kabir Yusuf a watan Mayun 2023.
Bayan Malam Aminu Daurawa ya yi murabus daga kujerarsa, jigon APC, Musa Ilyasu Kwankwaso ya yi martani kan lamarin inda ya ce abin da ya fada ya tabata.
Shugaban hukumar Hisbah, Sheikh Ibrahim Aminu Daurawa ya yi murabus daga kujerarsa inda ya ce bai ji dadin maganganun da suka fito daga jihar Kano ba.
Ana so Abba Kabir Yusuf ya rabu da batun gadoji, jirgin kasa ake bukata a Kano. Bashir Ahmaad yana ganin aikin jirgin kasa ya fi muhimmanci a kan karo gadaje a Kano.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya nemi malamai su gyara masa a duk lokacin da ya yi kuskure. Abba zai kara albashin malaman Kano kuma zai gyara duka masallatai
Rabiu Kwankwaso
Samu kari