Rabiu Kwankwaso
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya soki matakin gurfanar da kananan yara a gaban kotu da rundunar 'yan sandan Najeriga ta yi a Abuja.
Rabi'u Kwankwaso ya nuna damuwa kan matsalar wutar lantarki da ta addabi Arewacin Najeriya. Kwankwaso ya bukaci a samar da wutar lantarki a jihohin Najeriya.
Da alamu dai rikicin NNPP ya ɗaba kan manyan jiga-jiganta, taron Dr. Rabiu Kwankwaso da ƴan majalisar tarayya na Kano ya ƙara nuna ɓarakar da ta kunno kai.
Kotu ta hana zaben Kano, wani lauya ya nuna cewa in dai aka yi zabe a haka bayan wannan hukuncin na Kotu, to zance mafi gaskia an yi wahalar banza.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bukaci samar da doka da za ta ba mataimakan gwamnoni iko da ayyukansu na musamman a Najeriya.
Abba Kabir Yusuf zai tura ɗalibai zuwa kasashen waje karatu a zangon 2024/2025. Za a tura daliban Kano karatu kasar waje domin yin digiri na biyu a fannoni.
Rahotanni sun tabbatar da cewa gwamnatin jihar Kano ta dakatar wasu yan jaridu 14 daga daukar rahoto a gidan gwamnati da suke wakiltar gidajen jaridu daban-daban.
Rabi'u Kwankwaso, Peter Obi da Abba Kabir Yusuf sun hadu a filin jirgin sama yayin tarbar daliban Kano da suka kammala karatu a kasar Indiya su 29 a ranar Litinin.
Tsohon mataimaƙin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya taya jagoran NNPP murnar cika shekara 68 a duniya, ya ce Kwankwaso mutum ne da ya yiwa Najeriya aiki.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari