Rabiu Kwankwaso
Tsohon mataimakin shugaban APC na ƙasa, Salihu Lukman, ya roƙi Bola Ahmed Tinubu ya ake duba yiwuwar haɗa kan Kwankwaso da dhugaban APc na ƙasa, Ganduje.
Wani lauya mazaunin Kano, Isa Wangida ya shawarci tsohon gwamnan jihar da ake zargi da badakalar kudi da ya yi murabus har sai an kammala shari'ar.
Al'umma sun bayyana fargabar samuwar rikicin siyasa a Kano samakon shirin gurfanar da tsohon gwamnan jihar, Abullahi Ganduje, bisa zargin cin hanci da rashawa.
Kunguyar PFM ta bayyana cewa waɗanda suka shirya taron manema labarai da aka dakatar da Ganduje duk mambobin jam'iyyar NNPP kuma Kwankwaso ya sa su.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya fusata kan sakin wasu 'yan daba da aka yi a jihar yayin da ya ke kokarin dakile matsalar inda ya ce zai kawo karshen matsalar.
Gaskiya ta fito yayin da ake yada cewa Abba Kabir Yusuf ya ce shi da Sarki Aminu Bayero Hasan da Hussaini ne. An gano Abba bai ce shi da Sarki tagwaye ba ne.
Abba Kabir Yusuf ya hurowa Dr. Abdullahi Umar Ganduje wuta cewa sai an bincike shi. A baya an fara zancen ‘yan Kwankwasiyya za su dawo cikin APC.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya yi magana kan binciken tsohon gwamnan jihar, Dakta Abdullahi Umar Ganduje inda ya ce babu bita da kullin siyasa.
Kwankwaso ya yi suka ga geamnatin tarayya ne ganin yadda lamuran tsaro suka birkice a kasar. Kungiyar matasan tace Tinubu na iya kokarinsa na shawo kan matsalar
Rabiu Kwankwaso
Samu kari