Rabiu Kwankwaso
A cewar wata sanarwa, Gwamna Abba Yusuf ya ce mayar da Muhammadu Sanusi II gidan sarautar Kano na daga cikin alkawurran da ya dauka a lokacin yakin neman zabe.
A yau Alhamis 23 ga watan Mayu, majalisar dokokin jihar Kano ta amince da rusa duka masarautun jihar guda biyar da tsohuwar gwamnatin Abdullahi Ganduje ta kirkiro.
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da rusa dukkan masarautun biyar da tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Umar Ganduje ya kirkiro lokacin da yake gwamna.
Fitaccen ɗan fafutuka a soshiyal midiya wanda ake kira da VDM ya ce Bola Tinubu ya fi ƙarfin Atiku da Kwankwaso da Peter Obi ko da kuwa sun haɗa kai a 2027.
Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya nada mataimakinsa, Aminu Abdulsalam a matsayin Amirul Hajj na Kano a bana yayin da ya yi alkawari ba alhazai kyautar $500.
Wani shugaban matasa, Mr Akinniyi, ya yi bayanin muhmmancin Kwankwaso da Obi su hakura sun dawo PDP domin tsige Bola Tinubu daga mulki a zaɓen 2027.
Gwamnan jihar Kano, Abba Yusuf ya lashi takobin kwato hakkin mutanen da suka mutu da wadanda suka jikkata a harin bam da aka kai masallacin Gezwa da ke jihar.
Atiku Abubakar ya ce an yi masa alkawarin samun takara, a karshe ya sa ya ji kunya a NNPP, ya bata lokaci a banza bayan alakar da ke tsakaninsa da Rabiu Kwankwaso.
Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya ce gwamnatinsa za ta rika ba mata 5,200 tallafin kudi na Naira 50,000 kowacce a duk wata har zuwa lokacin da zai sauka a mulki.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari