Rabiu Kwankwaso
Gwamna Abba Kabir Yusuf zai kara tura daliban jihar Kano karatu kasashe waje. An kafa kwamitin da zai tantance ya'yan talakawan Kano domin tafiya karatu waje.
Dan Majalisar Tarayya a NNPP daga jihar Kano, Ali Madaki ya magantu kan shirin tuge shi daga mataimakin shugaban marasa rinjaye inda ya ce shirin Rabiu Kwankwaso ne.
Sheikh Bello Yabo ya ce kiran Abba tsaya da kafarka zalunci ne. Ya ce bai kamata a raba tsakanin Abba Kabir Yusuf da Rabi'u Musa Kwankwaso ba a Kano.
Kanin tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ya maka Gwamna Abba Kabir a kotu kan takaddamar fili domin bukatar kotu ta takawa gwamnan birki.
Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso da wasu shugabannin Arewa na adawa da kudirin harajin Bola Tinubu. Ali Ndume ya nuna adawa da kudirin harajin Bola Tinubu.
Wata kungiya mai goyon bayan Bola Ahmed Tinubu ta yi martani ga Rabi'u Kwankwaso kan sukar kudirin haraji ba Bola Tinubu da ya yi a jami'ar Skyline.
Fitaccen Malamin addinin musulunci, Sheikh Kabiru Gombe ya fadi dalilin da ya sa malamai halartar liyafar diyar Kwankwaso da dan Dahiru Mangal a Kano.
Sheikh Isa Ali Pantami ya nuna damuwa kan yadda ake zargin Malamai ba tare da sanin abin da ke zuciyarsu ba da nufinsu inda ya ce a rika yi musu uzuri.
Karamin ministan gidaje da raya birane, Yusuf Abdullahi Ata, ya ja kunnen Rabiu Musa Kwankwaso kan yin kalaman da za su iya haifar da tashin hankali.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari