Rabiu Kwankwaso
Muƙaddashin shugaban PDP na ƙasa, Umar Damagum.ya ce har yanzun PDP ce a sahun gaba a tsagin adawa kuma dole sai da ita za a iya mukushe APC a zaɓen 2027.
Rikicin sarautar Kano, hadin kan 'yan siyasa musamman 'yan jam'iyyar adawa da kudirin haraji na cikin manyan abubuwan da za su cigaba da jan hankali a 2025.
Gwamna Abba Kabir Yusufna jihar Kano ta karawa shugaban ma'aikatan gwamnati, manyan sakatarori da wasu ma'aikata wa'adin shekara biyu a bakin aiki.
Yayin da ake ta ce-ce-ku-ce kan kudirin haraji, Dan Majalisar NNPP daga Kano, Dr Mustapha Ghali, ya ce Najeriya ba ta shirya don aiwatar da dokar gyaran haraji ba.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta yi nadamar yadda aka ci fuskar Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso har ta kai ya tattara magoya bayansa sun fice daga cikinta.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP., Rabi'u Musa Kwankwaso ya yi tir da masu son raba kansa da gwamna Abba Kabir Yusuf da kiran Abba tsaya da kafarka.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan barakar da aka so kawowa tsakaninsa da Gwamna Abba Kabir Yusuf a kwanakin baya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya fito ya yi magana kan batun da aka rika yadawa kan cewa ya cimma yarjejeniya tsakaninsa da Atiku Abubakar da Peter Obi.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta dauki nauyin karatun wasu matasa a jami’o’in waje. Dawowar wadannan dalibai ke da wuya sai aka ji mai girma gwamna ya ba su aiki.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari