Rabiu Kwankwaso
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya koka kan matsalar rashi kula da daji a Najeriya a taron tattalin dazuka da Kwankwaso ya haarta a Villa.
Madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwasoya gana da shugaba Bola Ahmed Tinubu a fadar shugaban kasa, Aso Villa sun tattauna batutuwan siyasa.
Kwankwaso ya halarci taron tattalin arzikin daji a fadar shugaban kasa, inda aka jaddada amfani da fasaha wajen bunƙasa fannin daji da habaka tattalin arziki.
Jagoran jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya isa fadar shugaban kasa domin halartar taron tattalin arziki a Abuja. Ana sa ran Bola Tinubu zai je taron.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon ɗan takarar gwamnan Jigawa, Malam Aminu Ringim ya ce lokaci ya yi da Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso zai ceto Najeriya.
Madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya kai ziyara jihar Katsina domin jajen rasuwar shugaba Muhammadu Buhari. Ya je gidan Buhari na Daura.
A labarin nan, za a ji cewa jigo a jam'iyyar PDP reshen jihar Kano, Hon. Zainab Audu Bako ta roki gwamna Abba Kabir Yusuf da Rabi'u Musa Kwankwaso su sauya sheka.
Shugaban jam'iyyar NNPP na jihar Kano, Hashimu Dungurawa, ya karyata jita-jitar da ke cewa dan takarar shugaban kasa a 2023 Sanata Rabiu Musa Kwankwaso zai koma ADC.
Tsagin jam'iyyar NNPP ta gaza samun damar shiga zaben kananan hukumomi da ake a jihar Legas. Tsagin NNPP ya ce jinkirin INEC ma ya jawo mata rashin shiga zaben.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari