Rabiu Kwankwaso
Rahotanni daga na kusa da Kwankwaso da majiyoyi daga fadar shugaban ƙasa sun karyata labarin cewa Shugaba Tinubu ya gana da Kwankwaso a Aso Rock.
Ministan ayyuka na tarayya, Dave Umahi ya bukaci Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da ya jenye kalaman da ya ce Tinubu na fifita Kudu a kan Arewa wajen gina tituna.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa shugaba, Bola Tinubu ya shiga ganawa da wasu daga cikin tsofaffin gwamnoni a Najeriya da suka yi mulki tare tun a shekarar 1999.
An gudanar da sallar jana'izar marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a ranar Talata 15 ga watan Yulin 2025 a garin Daura da ke jihar Katsina.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ta nada sababbin mukamai a matakin kasa a daidai lokacin da ta nada Nentawe Yilwatda a matsayin shugabanta na kasa.
A labarin nan, za a ji cewa jagoran Kwankwasiyya na kasa, Rabi'u Musa Kwankwaso ya karbi dubunnan magoya bayan APC a Kano da suka bar jam'iyyarsu zuwa APC.
Fadar shugaban kasa ta yi wa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso raddi mai zafi kan zargin cewa Bola Tinubu ya yi watsi da yankin Arewacin Najeriya a mulkinsa
Sabon shugaban APC, Nentawe Yilwatda ya bayyana cewa kofar su a bude take ga 'yan jam'iyyun adawa kamar Rabiu Musa Kwankwaso da sauransu su dawo APC.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Rabiu Musa Kwankwaso ya caccaki Gwamnatin Shugaba Tinubu kan watsi da Arewacin Najeriya da gina Kudancin ƙasar.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari