Rabiu Kwankwaso
Dan Majalisa mai wakiltar Ƙiru da Bebeji, Abdulmumini Ƙofa ya bayyana cewa jagoran NNPP, Rabiu Kwankwaso ne kaɗai zai iya yanke shawara kan sauya sheƙa zuwa APC.
Jam'iyyar NNPP ta ce ba za ta hukunta dan majalisar NNPP kuma aboki tafiyar Rabiu Kwankwaso ba saboda ganawa da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya halarci taro tare da sauran manyan ’yan siyasa da sarakunan gargajiya da suka hada da Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero.
Fasto Francis Udo ya bayyana cewa Godswill Akpabio zai kasance mataimakin shugaban kasa a tikitin Rabi'u Musa Kwankwaso bayan Bola Tinubu ya kammala.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya karɓi bakuncin ɗam Majalisar Wakilai daga Kano, Hon. Abdulmumini Kofa a Aso Rock, ya yi maganar Sanata Kwankwaso.
Yan Arewa sun rabu biyu kan goyon bayan gwamnatin Bola Tinubu da masu korafin nuna wariya. Kwankwaso ya ce ana wariya, Inuwa Yahaya ya ce an cika alkawari.
Tsohon mataimakin kakakin APC na ƙasa, Yekini Nabena ya bayyana cewa Kwankwaso na ƙoƙarin tunzura ƴan Arewa ne domin ya ƙara masoya gabanin zaɓen 2027.
Bayan sukar Bola Tinubu da Rabi Musa Kwanwkaso ya yi, tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya mara masa baya kan watsi da yankin Arewa.
Mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin jaridu, Abdulaziz Abdulaziz ya musanta zargin cewa gwamnatin Tinubu tana nunawa Arewa wariya wajen ayyuka.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari