Rabiu Kwankwaso
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce NNPP na tare da talakawan Najeriya. Ya ce yunwa da talauci za su sanya 'yan Najeriya su hankalta a zaben 2027 mai zuwa.
Jagoran NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewayana jin dadi da farin cikin zama a jam'iyyar, kuma shi da mabiyansa ba sa gaggawa a al'amuransu.
Gwamnatin Kano ta fara binciken yadda tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya sayar da katafariyar mahautar nan da Kwankwaso ya gina a jihar.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya gana da Hausawan da aka rusa wa kasuwa da wuraren zama a jihar Legas. Ya bayyana cewa za a yi kokarin magance matsalolinsu.
Shugaban tsagin NNPP, Agbo Major ya ce Rabiu Kwankwaso da magoya bayansa sun bar jam'iyyar tun bayan rushewar haɗin gwiwa a 2022 inda ya ba su tare da su.
Magoya bayan tafiyar Kwankwasiyya a Birtaniyya sun gudanar da taro na musamman a Birtaniya. Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ne jagoran Kwankwasiyya a duniya.
Buba Galadima ya karyata yiwuwar Kwankwaso ya haɗa kai da Tinubu a 2027, ya ce NNPP ce za ta tantance shugaban Najeriya yana mai jaddada karfin Kwankwaso.
Wani jigon APC, Kwamred Faizu Alfindiki ya yi magana kan siyasar jihar Kano inda ya shawarci Sanata Rabiu Kwankwaso ya nemi afuwar Abdullahi Umar Ganduje.
Na hannun daman tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP a zaben 2023, Rabiu Musa, Abdulmumin Jibrin, ya gana da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari