Jam'iyyar PDP
Yayin da ma'aikata ke cikin halin kunci a Najeriya, Gwamnatin jihar Delta ta shirya biyan mafi ƙarancin albashin N70,000 a karshen wannan wata ta Oktoba.
Jam'iyyar APC ta samu tagomashi a jihar Kaduna yayin da ake dab da gudanar da zaben shugabannnin kananan hukumomi. Tsohon shugaban LP ya koma APC.
Akwai yiwuwar Umar Damagum ya yi bankwana da kujerar shugaban jam'iyyar PDP na kasa a mako mai zuwa yayin da gwamnonin jam'iyyar suka ba shi wata dama
Gwamnan jihar Ondo, Seyi Makinde, ya yi kira ga shugaban hukumar zabe ta jasa (INEC) da ya sauya kwamishiniyar INEC ta Ondo. Makinde ya ce ba za ta yi adalci ba.
Duk da rikicin shugabancin da ya hana da PDP sakat a matakin ƙasa, mataimakin shugaban jam'iyyar ya hango nasara a zaben gwamnan da za a yi a Ondo.
Wasu 'yan daba sun kai farmaki a sakatariyar jam'iyyar PDP da ke birnin Makurdi na jihar Benue. 'Yan daban sun kwashe kayayyaki tare da wasu takardu.
Hukumar zabe mai zaman kanta a jihar Plateau (PLASIEC) ta sanar da zaben kananan hukumomi da aka gudanar inda wasu yan kabilar Igbo suka yi nasara.
Gwamnan jihar Bauchi kuma shugaban kungiyar gwamnonin PDP, Bala Mohammed, ya bayyana cewa an samu nasarar warware rikicin da ya addabi jam'iyyar.
Kungiyar gwamnonin da suka ɗare kan mulki a inuwar jam'iyyar PDP sun umarci abokin hamayyar Iliya Damagum ya tattara kayansa ya bar ofishin shugabanci.
Jam'iyyar PDP
Samu kari