Jam'iyyar PDP
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya roki ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike da ka da ya kunno wuta a jihar Oyo. Makinde ya yabi Wike.
Dattawa da shugabannin yankin Okpella da ke jihar Edo sun yi fatali na nadin Lukman Akemokhue a matsayin sarki da Gwamna Godwin Obaseki ya yi a jihar.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ƙalubalanci masu adawa da shi a PDP, ya ce dukkansu ya fi ƙarfin ya tsyaa yana takun saka da su.
Gwamnatin jihar Edo ta zargi mataimakin gwamna, Philip Shaibu ta shirya makarkashiya domin mamayar gidan gwamnati a ranar Litinin 30 ga watan Satumbar 2024.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya bukaci Nyesom Wike da gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara su sasanta rikicin siyasar da ke tsakaninsu.
Tsohon gwamnan jihar Rivers kuma Ministan Abuja, Nyesom Wike ya gorantawa Gwamna Siminalayi Fubara bayan tabbatar da shi a matsayin gwamnan jihar.
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya sake rashin nasara a kotu kwanaki kadan bayan jam'iyyarsa ta fadi zaben gwamnan jihar da aka gudanar a makon jiya.
Babban limamin cocin nan da ya shahara wajen tsoma baki a harkokin siyasa Primate Ayodele ya ce PDP na dab da tasa wani gwamna wanda zai koma wata jam'iyya.
A wannan labarin, za ku karanta cewa jam'iyyar PDP a jihar Akwa Ibom ta bayyana dakatar da yakin neman zaben kananan hukumomi biyo bayan mutuwar matar gwamnan jihar.
Jam'iyyar PDP
Samu kari