Jam'iyyar PDP
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya bayyana cewa yana da yaƙinin cewa ya zarce alƙawurran da ya ɗaukarwa mutane a lokacin yakin neman zabe a 2016.
Jam’iyyar PDP ta bayyana shirin yan kasar nan na tabbatar da korar APC daga fagen siyasar Najeriya bayan babban zaben 2027 mai da ke tafe saboda matsin rayuwa.
APC ta ce ba ta jefa PDP cikin rikicin cikin gida ba a Najeriya. APC ta ce gwamnan PDP ya mayar da hankali wajen kawo cigaba maimakon zargin APC.
Yayin da ya rage ƴan kwanaki a fita zaɓen gwamna a jihar Ondo, tsohon ɗan majalisar tarayya da wasu manyan ƙusoshin PDP sun haɗe da Gwamna Aiyedatiwa a APC.
Jagora a jam'iyyar PDP, Bode George ya yi Allah wadai da matakin da aka dauka na tsare kananan yara tare da gurfanar da su a gaban kotu kan zanga-zanga.
Gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta ya nemi alfarmar malaman addini wurin taya shi da addu'o'i a gwamnatinsa inda ya fadi irin gudunmawar da suke bayarwa.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya caccaki tsarin jam'iyyar APC wurin kakabawa al'umma halin kunci inda ya ce zaben 2027 fada ne tsakanin APC da yan Najeriya.
Kanin tsohon gwamnan Ekiti, Isaac Fayose ya musanta zargin da ake yaɗawa cewa ya yi kudi ne lokacin da Ayodele Fayose ke mukin jihar inda ya ce shi ɗan kasuwa ne.
An shiga jimami bayan rasuwar tsohon mataimakin gwamnan jihar Delta, Farfesa Amos Utuama. Marigayin ya rasu ne da safiyar ranar Asabar, 2 ga watan Nuwamban 2024.
Jam'iyyar PDP
Samu kari