Jam'iyyar PDP
A wannan labarin, Ayodele Olorunfemi, dan takarar gwamnan jihar Ondo a zaben da aka kammala a karshen mako karkashin ya fadi wanda ya jawo masa matsala.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya fadi abin da yake so gwamnan Ondo da ya lashe zabe ya yi. Buhari ya bukaci a magance tashin farashi da rashin akin yi.
Hukumar zabe ta INEC ta tabbatar da nasarar Gwamna Lucky Aiyedatiwa na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben Ondo da aka yi a ranar Asabar.
Hukumar zaben jihar Zamfara (ZASIEC) ta sanar da zaben kananan hukumomi 14 da aka yi inda ta ce jam'iyyar PDP ce ta lashe dukan kujerun da na kansiloli.
Jam'iyyar APC ta lashe dukkanin kujerun ciyamomi 20 a zaben kananan hukumomin jihar Ogun da aka gudanar ranar Asabar. 'Yan adawa sun nemi a sake zaben.
Hukumar zaben jihar (ZASIEC) ta shirya zaben kananan hukumomi 14 da na kansiloli a yau Asabar 16 ga watan Nuwambar 2024 inda mutane da yawa suka kaurace masa.
Sakamakon zaben gwamnan jihar Ondo na ranar Asabar, 16 ga watan Nuwamban 2024 ya fara fitowa daga rumfunan zabe, gundumomi da kananan hukumomin jihar.
Rahotanni sun bayyana cewa kasancewar jami'an EFCCa wasu rumfunan zabe bai hana cikin kuri'un mutane ba a zaben da ke gudana a jihar Ondo yau Asabar.
Dan takarar mataimakin gwamna na jam'iyyar APC a zaben gwamnan jihar Ondo, Olayide Adelami, ya lashe zabe a rumfar zabensa. APC ta lallasa PDP a rumfar zaben.
Jam'iyyar PDP
Samu kari