Jam'iyyar PDP
Tsagin kwamitin ayyukan PDP na kasa ya sanar da dakatar da shugaban jam'iyyar na kasa, Umar Damagum da kuma sataren jam'iyyar na kasa, Samuel Anyanwu.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Filato (PSIEC) ta fara sanar da sakamakon zaben kananan hukumomin jihar inda ta ce PDP ta lashe kujeru 10 zuwa yanzu.
Rigimar sarauta a jihar Edo ta haɗa fada a Majalisar Tarayya yayin da mambobinta suka kaure kan matsalar a yankin Okpella da ke karamar hukumar Etsako.
A wannan labarin, za ku ji cewa yayin da jam’iyyar PDP ke shirin gudanar da babban taronta na Kwamitin Zartarwa a ranar 24 Oktoba, 2024, ana kokarin tsige Damagum.
Kungiyar MURIC ta kare Sanata Shehu Buba da ke wakiltar Bauchi ta Kudu kan zargin daukar nauyin ta'addanci inda ta yi Allah wadai da kazafin da aka yi masa.
Rahotanni sun bankado yadda aka yi yarjejeniya da APC ta yi nasara a karamar hukumar Essien Udim a jihar Akwa Ibom domin shirin Gwamna Umo Eno kan zaben 2027.
Kotun daukaka kara ta tumbuke dan majalisar wakilai kan magudin zabe. Kotu ta kwace kujerar dan majalisar wakilan PDP ta ba dan LP nasara bayan gano magudi.
Jigon APC, Tonye Cole ya ce dole ne Wike, Fubara, Amaechi, Odili Dole su ajiye bambancin siyasa su magance tashe tashen hankula da suka addabi jihar Ribas.
An samu sabani a wani taro da PDP ta gudanar a Abuja. Shugabannin jam'iyyar sun yi arangama kan wanda ya haddasa rikicin da ya mamaye su tsakanin Wike da Atiku.
Jam'iyyar PDP
Samu kari