Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar APC a jihar Plateau ta sanar da janyewarta daga fafatawa a zaben kananan hukumomi da za a sake yi a jihar Plateau bayan PDP ta lashe dukan kujeru.
Jam'iyyar NNPP ta ce ta gano yadda jam'iyyar APC ke dauke da alhakin rura rikici a sauran jam'iyyun kasar nan saboda cimma bukatun kashin kai a zaben 2027.
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Cif Bode George, ya bayyana cewa hakurin da Shugaba Tinubu ya ba shi ya sanya ya ki barin Najeriya.
Jigon PDP Dele Momodu ya bayyana cewa ba daɗi mutum ya kwallafa ransa a abu kuma ya gaza cin nasara, ya ce ciwon rashin nasara ne ya hana Wike sakat.
Yayin da ma'aikata ke cikin halin kunci a Najeriya, Gwamnatin jihar Delta ta shirya biyan mafi ƙarancin albashin N70,000 a karshen wannan wata ta Oktoba.
Jam'iyyar APC ta samu tagomashi a jihar Kaduna yayin da ake dab da gudanar da zaben shugabannnin kananan hukumomi. Tsohon shugaban LP ya koma APC.
Akwai yiwuwar Umar Damagum ya yi bankwana da kujerar shugaban jam'iyyar PDP na kasa a mako mai zuwa yayin da gwamnonin jam'iyyar suka ba shi wata dama
Gwamnan jihar Ondo, Seyi Makinde, ya yi kira ga shugaban hukumar zabe ta jasa (INEC) da ya sauya kwamishiniyar INEC ta Ondo. Makinde ya ce ba za ta yi adalci ba.
Duk da rikicin shugabancin da ya hana da PDP sakat a matakin ƙasa, mataimakin shugaban jam'iyyar ya hango nasara a zaben gwamnan da za a yi a Ondo.
Jam'iyyar PDP
Samu kari