Jam'iyyar PDP
Akalla gwamnoni biyar ne suka mulki jihar Ondo daga shekarar 1999 zuwa yanzu yayin da ake shirin gudanar da zabe a ranar Asabar 16 ga watan Nuwambar 2024.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya caccaki Gwamna Bala Mohammed kan rashin iya shugabanci da zai hada kan yan PDP inda ya ce babu yadda aka iya da shi.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya nuna cewa Atiku Abubakar, ba zai samu tikitin takarar shugaban kasa ba na PDP a zaben 2027.
Ana zargin Oba Kayode Adenekan Afolabi a jihar Osun kan kiran mambobin PDP su kai farmaki kan yan jam'iyyar APC a cikin wani faifan bidiyo inda ya musanta.
Rahotanni sun tabbatar da cewa yan mazabar Sanatan Shehu Buba da ke wakiltar Bauchi ta Kudu sun fara shirin yi masa kiranye kan wasu zarge-zarge.
A karo na biyu, Majalisar jihar Delta ta sake dakatar da mambanta, Hon. Oboror Preyor daga jam'iyyar PDP da ke wakiltar mazabar Bomadi kan nuna rashin da'a.
Jam'iyyar PDP ta yi zargin maguɗi a zaben Ondo. PDP ta ce APC ta shirya murɗe zaben Ondo. Kashim Shettima zai dura Ondo yakin neman zaben gwamna.
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP reshen babban birnin tarayya Abuja, Alhaji Alhassan Gwagwa ya kwanata dama yana da shekaru 81 a duniya ranar Litinin.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara ya magantu kan rigimar siyasar da ke faruwa a jihar tun farkon hawansa mulki musamman da mai gidansa, Nyesom Wike.
Jam'iyyar PDP
Samu kari