Jam'iyyar PDP
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya tarbi jiga-jiga jam'iyyar PDP da suka sauya sheka zuwa APC. Ya yi musu alkawarin za a yi musu adalci kamar kowane mamba.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya umarci shugabannin kananan hukumomi su fara biyan mafi karancin albashin N85,000 domin cika ka'idar aiki.
Jam'iyyar PDP mai adawa a jihar Kaduna ta kara samun nakasu a siyasar jihar. 'Yan majalisar dokokin jihar guda uku da aka zaba a karkashinta, sun koma jam'iyyar APC.
'Yan majalisar dokokin Kaduna sun sauya sheka daga PDP zuwa APC saboda nasarorin Gwamna Uba Sani, suna mai alkawarin ci gaba da kawo zaman lafiya da ci gaba a jihar.
Jam’iyyar PDP a Kudu maso Kudu ta shiga rikici kan taro a Benin. Cif Omemu ya kira shugabanni su kauracewa taron, yana zargin an kulla wata makarkashiya.
Bayan shafe watanni uku babu labarinsa, al'umma a jihar Taraba sun bukaci sanin halin da mataimakin gwamna, Alhaji Aminu Alkali ke ciki game da lafiyarsa.
Babbar jam'iyyar adawa na ci gaba da raba gari da manyan kusoshinta da tsohon muƙaddashin shugaban PDP a Ebonyi ya tattara magoya bayansa suka koma APC.
Shaidan jam'iyyar APC a kotun sauraron karar zaben Edo ya ce an yi tafka magudi a zaben. Ya ce an samu karin kuri'u sama da adadin wadanda suka yi rajista.
Jam'iyya mai mulki ta APC ta samu karin dan majalisa, Garba Koko, wanda ya ce ya bar jam'iyyarsa ta PDP saboda rikice-rikice da su-ka-ki-ci, su-ka-ki-cinye wa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari