Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar PDP ta rasa mamba ɗaya tilo da take da shi daga jihar Ondo a Majalisar Wakilan Tarayya, Hon. Olarewaju Akingbaso ya sauya sheka zuwa APC mai mulki.
A labarin nan, za a ji cewa Atiku da Wike sun kauracewa taron NEC na PDP, yayin da jam’iyyar ta fitar da matsaya 10 da suka haɗa da kafa kwamitin rabon mukamai.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wik, ya yi martani mai zafi ga Sule Lamido bayan ya zarge shi da zama annoba ga jam'iyyar adawa ta PDP.
Duk da cewa Shuga Tinubu ya bada umarni, har yanzu FCTA ba ta bude hedikwatar PDP ba. Damagum ya zargi gwamnati da yunkurin hana ci gaban dimokuraɗiyya.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta zargi shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da APC kan yunkurin maida Najeriya karkashin jam'iyya daya. Ta ce suna tsoron faduwa a 2027.
Jam'iyyar APC reshen jihar Akwa Ibom ta yabawa Mai girma Gwamna Umo Eno bisa yadda yake tafiyar da mulki ba tare da nuna banbancin siyasa ko wariya ba.
Jam'iyyar PDP mai adawa a jihar Sokoto ta samu koma baya bayaɓn wasu manyan siyasa sun sauya sheka zuwa APC. Sun samu tarba daga Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko.
Sule Lamido ya ce ba zai sake zuwa taron PDP ba ma damar jam'iyyar ba ta kori Wike da Ortom ba. Lamido ya kuma Wike bala'i ne domin yana cin dunduniyar jam'iyyar.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Damagum, ya bayyana cewa jam'iyyar za ta dauki matakin ladabtarwa kan masu haddasa rikici a cikinta.
Jam'iyyar PDP
Samu kari