Jam'iyyar PDP
Mai magana da yawun gwamnan Osun, Olawalw Rasheed ya bayyana cewa zuyarar da iyalan Adeleke su kai wa Bola Tinubu ɓa ta da alaƙa da batun komawa APC.
Kotun sauraron kararrakin zabe a jihar gwamnan Ondo ta tabbatar da nasarar Lucky Aiyedatiwa, ta kuma yi watsi da karar jam'iyyun PDP da kuma na SDP.
A labarin nan, za ji cewa ana zargin jam'iyya mai mulki ta APC da amfani da hukumonin gwamnati wajen tilastawa yan adawa su sadudu tare da komawa cikinta.
Bayan wasu jiga-jiganta sun karbi muƙami a gwamnatin Agbu Kefas, jam’iyyar APC mai adawa a Taraba za ta hukunta ‘ya’yanta da suka amince ta tayin muƙaman.
Ministan birnin Tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike ya ce yana kuka duk lokacin da ya tuna yadda Siminalayi Fubara ya ci amanarsa duk da taimakon da ya yi masa.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa babu wanda ya isa ya kore shi daga jam'iyyar PDP. Ya ce zai kuma ci gaba da zama a cikinta.
Inistan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa ba ya tsoron taka manyan mutane da suka aikata ba daidai ba. Ya ce yana jin dadin taka su sosai.
Sanata mai wakiltar Cross Rivers ta Arewa a majalisar dattawa, Sanata Jarigbe Agom Jarigbe, ya sha alwashin cewa zai ci gaba da zama a jam'iyyar adawa ta PDP.
Hon. Bamidele Salam da Hon. Oluwole Oke sun yi cacar baki kan zargin cewa APC na zawarcin gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, don ya bar PDP kafin 2026.
Jam'iyyar PDP
Samu kari