Jam'iyyar PDP
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, Sule Lamido da sauran jiga-jigan PDP sun fara ganawar sirri a Abuja domin shirin haɗaka a zaben 2027.
Tsohon mai magana da yawun PDP na ƙasa, Kola Ologbondiyan, ya bayyana cewa ba rikicin jam'iyya ne dalilin sauya sheƙar wasu gwamnonu ba, dole ce.
A labarin nan, za a ji cewa PDP na iya fuskantar babbar barazana yayin da gwamnoni da sauran masu ruwa da tsaki a Kudu maso Gabas ke barazanar ficewa.
Jami'an tsaro da aka jibge a sakatariyar PDP da ke Abuja sun fatattaki mambobin kwamitin amintattu daga dakin gudanar da taron NEC da ke a hedikwatar jam'iyyar.
'Yan sanda sun mamaye hedikwatar PDP a Abuja saboda takaddamar taron NEC, amma jam'iyyar ta tabbatar da cewa taron zai gudana kamar yadda aka tsara.
Jam'iyyar PDP a Kebbi ta shirya shiga ƙawancen 'yan adawa don kayar da APC a 2027, duk da raunin da ta samu a baya-bayan nan sakamakon sauye-sauyen sheka.
Babban mai ba da shawara kan harkokin yada labarai ga mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Iliya Damagum, ya yi murabus daga kan mukaminsa.
Tsohon shugaban kasa a Najeriya, Dr. Goodluck Jonathan ya bayyana yadda aka hana shi karɓar mulki kafin rasuwar marigayi Umaru Musa Yar'Adua a Abuja.
Bayan barin mulki a jihar Edo, ana cigaba da zargin Godwin Obaseki da wawure kudin masarautar Benin yayin da Mai Martaba ya bayyana yadda tsohon gwamnan ya yi.
Jam'iyyar PDP
Samu kari