Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar ADC ta ce rashin gwamnoni masu ci a cikinta ba zai hana ta karfi ba, saboda suna fuskantar barazana daga gwamnatin Bola Tinubu kafin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa wasu masana a fannin siyasa sun bayyana cewa jam'iyyun adawa da dama na marmarin Rabi'u Musa Kwankwaso ya dawo cikinsu.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayo Fayose ya bayyana cewa babu wanda zai iya kayar da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da zaɓen 2027, ya ce Peter Obi zai zo na 2.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose ya bayyana cewa PDP za ta samu sakamako mafi muni a zaɓen shugaban ƙasa mai zuwa a 2027, za ta yi na huɗu.
PDP za ta gudanar da babban taronta a Ibadan daga 15 zuwa 16 ga watan Nuwamba. Ta dauki matakin doka kan mambobin da suka sauya sheka bayan lashe zaɓe.
Farfesa Olusola-Eleka ya fice daga jam’iyyar PDP a Ekiti, yana mai zargin jam’iyyar da gaza zama cikakkiyar adawa da ingantaccen shugabanci a ƙasa.
Kungiyar iyayen PDP watau waɗanda aka kafa PDP tare da su a 1998 sun buƙaci jam'iyyar ta ɗauko wani daga Kudu ta ba shi tikitin takarar shugaban ƙasa.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Damagum, ya yi maganganu kan rikici da matsalolin da suka dade suna ci wa jam'iyyat tuwo a kwarya.
Dr. Gbenga Olawepo-Hashim, wanda ya nemi zama shugaban ƙasa a zaɓen 2019 ya koma PDP, jam'iyyar da ya kasance ɗaya daga cikin waɗanda suka kafa ta a 1998.
Jam'iyyar PDP
Samu kari