Jam'iyyar PDP
Jigon PDP a Oyo, Babalola ya ce Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo yana da duk abin da ake bukata na zama shugaban kasa da ceto Najeriya daga kakanikayi.
Hadimin ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, Lere Oalyinka ya soki matakin jam'iyyar PDP na kai tikitin takarar shugaban kasa zuwa Kudu.
Kungiyar 'yan majalisar wakilai na jam'iyyar PDP sun koka kan halin da ake ciki a kasar nan. Sun bukaci Shugaba Bola Tinubu, da ya gaggauta daukar mataki.
A labarin nan, za a ji yadda Dele Momodu ya sanar da cewa jam'iyyar APC ce ƙashin bayan shirin PDP na mutunta tsarin karɓa-karɓa tare da mika takara Kudu.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya nuna cewa akwai yiwuwar Goodluck Jonathan da Peter su dawo PDP don yin takara a 2027.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya bayyana cewa jam'iyyar PDP ta tafka kuskure dangane da Atiku Abubakar a lokacin zaben 2023.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya ce akwai hikima a mika tikitin takarar Shugaban Ƙasa zuwa Kudancin Najeriya a zaɓen 2027.
Wani masanin siyasa kuma mai fafutukar neman a bar Arewa ta Tsakiya ta yi mulki, Farfesa Nghargbu ya ce PDP da APC na yakar kansu da kansu kafin 2027.
’Yan majalisar Ondo biyu sun koma jam'iyyar APC daga PDP, inda hakan ya ƙara rinjaye ga jam’iyya mai mulki. Majalisar ta nemi gwamnati ta aiwatar da sabon albashi.
Jam'iyyar PDP
Samu kari