Jam'iyyar PDP
Nyesom Wike ya bayyana matsayarsa kan yin takarar shugaban kasa a 2027. Ministan ya ce shi mutum ne mai halacci, don haka ba zai kara da Tinubu ba.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya gargadi babbar jam'iyyar adawa ta PDP kan dawo da Peter Obi. Wike ya ce dawo da Obi zai sa jam'iyyar ta sake shan kasa a 2027.s
Hukumar zaben jihar Rivers, RSIEC ta fitar da sakamakon zaben kananan hukumomi a jihar, jam’iyyar APC ta lashe kananan hukumomi 20 daga cikin 23.
Jam'yyar PDP mai adawa a Najeriya ta zabi ta baiwa Kudu tikitin shugabancin kasa a 2027, lamarin da ya mayar da hankali kan wasu jiga-jigai a kasar.
Jam'iyyar APC mai mulki a Jigawa ta su koma baya bayan daruruwan mambobinta sun sauya sheka zuwa PDP. Sun ce sun yi nadamar kasancewa a jam'iyyar APC.
Sanata Elisha Abbo da ya wakilci mazabar Adamawa ta Arewa ya ce sai da ya yi azumi da addu’a kwanaki 31 don neman dacewa kan siyasarsa bayan tafka kuskure a baya.
Dan uwan tsohon shugaban kasa, Azibaola Robert, ya karyata labarin da ake yadawa cewa Goodluck Jonathan ya yi fatali da batun fitowa takara a 2027.
Sanata Usman ya yi nuni da cewa, bisa ga Sashe na 7 na Dokar Rome Statute, Gwamna Uba Sani ya aikata“laifuffukan yaƙar ɗan adam,” musamman azabtar da 'yan adawa.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya bayyana cewa PDP ta fara nazari kan yiwuwar bai wa Jonathan ko Peter tikitin takarar shugaban kasa a zaben 2027.
Jam'iyyar PDP
Samu kari