Jam'iyyar PDP
Sanata mai wakiltar Ogun ta Gabas a majalisar dattawa, Gbenga Daniel, ya fuskanci hukuncin ladabtarwa bayan jam'iyyar APC ta zarge shi da cin dunduniyarta.
Tsohon dan takarar gwamnan jihar Rivers, Tonye Cole, ya yi kira ga ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, da ya bar jam'iyyar PDP.
Wata kungiyar magoya baya ta yi ikirarin cewa Olawepo-Hashim, mai neman takarar shugaban kasa a inuwar PDP ya sha gaban Tinubu a wurin jama'ar Osun.
A labarin nan, za a ji yadda magoya bayan tsohon dan takarar Shugaban Kasa a jam'iyyar LP, Obidients su ka mika bukatarsu ga Goodluck Ebele Jonathan.
Tsohon sanata mai wakiltar Kogi ta Yamma a majalisar dattawa, Dino Melaye, ya bayyana cewa jam'iyyar PDP ta mutu murus. Ya nuna cewa APC ce ke juya ta.
Gamayyar jam'iyyun adawa a jihar Ebonyi sun kafa kawance a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar ADC, inda suka bayyana shirinsu na hamɓarar da gwamnatin APC a 2027.
Yayin sa ake shirye-shiryen 2027, APC ta samu karuwa a jihar Gombe yayin sa tsohon mataimakin gwamna da attajirin dan kasuwa suka raba gari da jam'iyyar PDP.
Jam'iyyar PDP ta dauki matakin kai tikitin takarar shugaban kasa zjwa yankin Kudu a zaben 2027. Akwai 'yan siyasan Arewa da za su rasa damar yin takara.
Goodluck Jonathan ya ce cin amana daga ’yan siyasa ya jawo masa shan kasa a zaben 2015, yayin da ya yaba da amincin tsohon shugaban ma'aikatansa, Mike Oghiadomhe.
Jam'iyyar PDP
Samu kari