Jam'iyyar PDP
Wani kusa a jam'iyyar PDP kuma tsohon dan majalisar wakilan Najeriya, ya bayyana cewa gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, zai iya kifar da Bola Tinubu a 2027.
Gwamnatin jihar Gombe karkashin jagorancin Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ta tura sakon ta'aziyya bayan babban rashin tsohon kwamishina, Julius Ishaya Lepes.
Jam’iyyar PDP ta rusa shugabanta a jihohin Akwa Ibom da Cross River, ta kuma nada kwamitocin rikon kwarya yayin da rikicin cikin gida suka jawo babban garambawul.
Tsohon shugaban PDP a jihar Enugu, Augustine Nnamani ya caccaki uwar jam'iyyar ta kasa, yana mai cewa laifinta ne idan Gwamna Peter Mbah ya koma APC.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta fito ta yi magana kan zaman tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, mamba a jam'iyyar. Ta ce har yanzu suna tare.
Hon. Mohammed Bello, daya daga cikin fitattun 'yan APC a jihar Yobe, ya tarkatamagoya bayansa sun bar jam'iyyar, ADC da PDP sun fara lallaba shi.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya yi sauye-sauye a majalisar zartarwa wanda ya raba kwamishinar mata da ci gaba yara, Zainab Baban-Takko da mukaminta.
Sabon rikici ya kunno kai a jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya. Kawunan shugaban jam'iyya na kasa da sakatare na kasa sun rabu kan zabubbukan shugabanni.
Rahotanni masi tushe daga jihar Enugu sun bayyana cewa Gwamna Peter Mbah ya amince zai tattara kayansa da magoya bayansa daga PDP zuwa APC mai mulki.
Jam'iyyar PDP
Samu kari