Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta sake gamuwa da koma baya bayan dan majalisar wakilai daga jihar Benue, ya tattara kayansa ya koma jam'iyyar APC.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya tabbatar da cewa jita-jitar da ake yadawa cewa ya gama shirin komawa APC mai mulkin Najeriya ba gaskiya ba ne.
Babbar jam'iyyar adawa ta kasa watau PDP ta musanta ikirarin Sanata Samuel Anyanwu, sakataren jam'iyyar na kasa wanda ya ce an yi sa hannunsa na bogi.
A labarin nan, za a ji cewa APC ta ce ba ta da gurbin Gwamnan Filato, Caleb Muftwang da ake rade-radin zai iya canja jam'iyya daga APC zuwa cikinta kafin 2027.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa a Zamfara, APC ta karyata cewa tana shirye-shiryen karbar Gwamnan jihar, Dauda Lawal a cikin yan kwanakin nan.
Akalla ‘yan takara 14 daga jam’iyyar APC sun bayyana aniyarsu ta kalubalantar Gwamna Ademola Adeleke na PDP a zaben 2026 a Osun. Daga cikin su akwai Otunba Omisore.
Wasu lauyoyi suna ganin cewa ficewar Gwamna Douye Diri daga PDP ya sabawa doka, yayin da wasu ke cewa hakan na iya sa ya rasa mukaminsa Na gwamna.
Kusoshin PDP da APC a Filato sun yi murabus daga jam’iyyunsu, suna zargin rushewar akidoji da rashin gaskiya, yayin da APC ke shirin karɓar sababbin mambobi.
Tsohon shugaban PDP a jihar Kwara, Hon. Babatunde Mohammed wanda ta taba zama kakakin majalisar dokokin jihar, ya bayyana ficewarsa daga jam'iyyar PDP.
Jam'iyyar PDP
Samu kari