Jam'iyyar PDP
Hon. Daniel Amos, mamba mai wakiltar Jema'a da Sanga a Majalisar Walilai ta lasa ya tattara kayansa ya bar PDP, ya rungumi jam'iyyar APC mai mulkim Najeriya.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta sha alwashin ci gaba da gudanar da shirye-shiryen babban taronta na kasa. Ta ce kotu ba ta da hurumin hana ta.
Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Mutfwang, na shirin ficewa daga jam’iyyar PDP zuwa APC, inda rahotanni ke cewa ya kammala duk shirye-shiryen canjin.
Tsohon Gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose, ya ce jam’iyyar PDP ta mutu saboda rikicin cikin gida da rashin shugabanci, inda ya ce gwamnan Filato zai koma APC kwanan nan.
Sanata Agom Jarigbe na Cross River ta Arewa ya sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa APC, yana zargin rikice-rikicen cikin gida a jam’iyyar mai adawa.
Tsagin jam'iyyar NNPP ya zargi Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da cin amanar jam'iyya yayin da manyan 'yan siyasar NNPP ke komawa APC da PDP a fadin Najeriya.
Babbar kotun tarayya ta dakatar da PDP daga gudanar da taron kasa da kuma hana INEC sa ido, bayan korafin Sule Lamido cewa an tauye masa hakkinsa na shiga zabe.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta shirya daukar matakin ladabtarwa kan ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike. Ta shirya korarsa daga jam'iyyar.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Zamfara ta caccaki PDP mai mulki. APC ta ce PDP ta tsorata kan ziyarar da Bello Matawallw yake shirin kawowa jihar.
Jam'iyyar PDP
Samu kari