Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar PDP reshen jihar Kebbi ta yi watsi da batun amincewa da tsohon ministan harkoki na musamman, Kabiru Tanimu Turaki a matsayin dan takarar maslaha.
Jigon APC daga Jigawa, Abdullahi Mahmood Garun Gabas ya ce Gwamna Umar Namadi ya gurgunta jam’iyyun adawa a kananan hukumomi 27 da ke jihar saboda ayyukansa.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi maganganu kan rikicin da ya addabi jam'iyyar PDP. Ya bayyana cewa jam'iyyar ta dade da mutuwa.
Kungiyar dattawan Arewa ta jam’iyyar PDP ta zargi Ministan Tsaron Ƙasa, Bello Matawalle, da lalata jam’iyyar ta hanyar janyo mambobi su koma APC.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana cewa zaben Kabiru Tanimu Turaki a matsayin wanda suke goyon bayan ya zama shugaban PDP ya halatta a doka.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya yi kalamai masu kauahi kan gwamnonin jam'iyyar PDP. Wike ya ce za su kassara jam'iyyar.
Ministan Harkokin Abuja, Nyesom Wike ya ce ba zai boye komai ba, zai fada wa Goodluck Jonathan abin da ke ransa idan ya nemi shawararsa kan batun takara a 2027.
A labarin, za a ji yadda amincewa nadin Tanimu Turaki a matsayin sabon shugaban PDP na kasa zai iya kara dulmiyar da jam'iyyar a cikin rikicin gida.
A labarin nan, za a ji cewa an fara aika sakonni Ga tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan domin kada ya biye wa masu rokon shi ya tsaya takarar shugaban ƙasa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari