Jam'iyyar PDP
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya bayyana yadda ta kaya tsakaninsa da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan shirin sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.
Jam'iyyar PDP ta rasa dukkanin 'yan majalisar wakilan da take da su a jihar Enugu. Dukkan 'yan majalisun sun sanar da sauya shekarsu zuwa APC mai mulki.
Jam'iyyun adawa na LP da PDP sun sake samun koma baya a majalisar wakilan Najeriya. Wasu daga cikin 'yan majalisar da suke da su sun koma APC mai mulki.
Sanatan Bayelsa ta Gabas, Benson Agadaga ya sanar da sauya sheka daga PDP zuwa jam'iyyar APC a hukumance a zaman Majalisar Dattawa na yau Laraba.
Jam'iyyar PDP mai mulki a jihar Zamfara ta rasa daya daga cikin 'yan majalisun da take da su. Dan majalisar ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai adawa.
Hadimin gwamnan Taraba ya tabbatar da cewa Gwamna Agbu Kefas zai sauya sheka zuwa APC domin samar da karin ayyukan ci gaba daga gwamnatin tarayya.
Tsohon gwamna, Sule Lamido ya dauko aiki, zai yi shari'a da PDP a kotu. Sule wanda da su aka kafa jam'iyyar PDP ya na neman shugabancin jam'iyyar hamayyar.
Rahotanni sun nuna jam'iyyar PDP na fuskantar rikici yayin da gwamnoni uku ke shirin komawa APC, abin da ke jefa dimokuraɗiyyar Najeriya cikin barazana.
Dattijo a jam'iyyar PDP, Bode George ya gargadi Sule Lamido ka da ya kai jam'iyyar kotu, yana cewa hakan na iya jawo masa hukunci idan bai bi hanyoyin cikin gida ba.
Jam'iyyar PDP
Samu kari